-
Ministan Tsaron Iran Ya Ce Babu Wanda Ya Isa Ya Takaita Atisayen Sojin Kasar
May 07, 2016 13:49Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Husain Dehqan ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran dai ba ta da wani kan iyaka dangane da atisayen da sojojinta suke yi a cikin ruwayen kasar da ke Tekun Fasha da kuma Tekun Oman
-
Akbar Wilayati Ya Fara Ziyara A Birnin Damascuss
May 06, 2016 14:21Mai baiwa jagoran juyin musulunci na Iran shawara akan harkokin siyasa, Ali Akbar Wilayati ya fara ziyarar aiki a Kasar syria.
-
Kungiyar Kasashen 'Yan Ba Ruwammu Ta Yi Allawadai Da Rike Kudaden Iran Da Amurka Ta Yi
May 06, 2016 01:16Kungiyar kasashe yan ba ruwammu NAM ta yi All..wadai da wata kotu a Amurka wacce ta halattawa gwamnatin kasar tsare dukokin kasar Iran
-
Mataimakin Kwamandan Dakarun IRGC Na Iran Ya Ja Kunnen Sojojin Kasar Amurka
May 05, 2016 01:00Na'ibin babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran (IRGC) Birgediya Janar Husain Salami ya bayyana cewar Iran ba za ta taba barin jiragen da suke barazana ga tsaronta su wuce ta mashigar ruwar Hurmoz ba, yana mai cewa dakarun na su ba za su taba bari wata kasa ta tsoma baki cikin lamurran da suka shafi tsaron kasar Iran ba.
-
Wasu Yan Majalisar Dokokin Amurka Suna Korarin Hana Kamfanin Boeing Sayarwa Iran Jiragen Sama
May 04, 2016 07:48Wasu yan majalisar dokokin kasar Amurka ukku suna kai kawo don hana katafaren kamfanin kera jiragen sama na
-
Ko Kun San (45) 14-Urdeebehesht-1395 Hijira Kamarian
May 03, 2016 07:20Yau Talata 14-Urdeebehesht-1395H.SH=25-Rajab-1437H.K=03-Mayu-2016M.
-
Ko Kun san na (50) 19 ga watan Urdeebehesht shekara ta 1395 Hijira Kamaria.
May 03, 2016 06:52Yau Lahadi 19-Urdeebehesht-1395H.SH= 01-Shaaban-1437H.K.=08-Mayu-2016M
-
Ko Kun san na (49) 18 ga watan Urdeebehesht shekara ta 1395 Hijira Kamaria.
May 03, 2016 06:45Yau Asabar 18-Urdeebehesht-1395H.SH= 29-Rajab-1437H.K.=07-Mayu-2016M.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Ya Jaddada Muhimmancin Alakar Iran Da Kuriya Ta Kudu
May 03, 2016 01:03Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada bukatar ganin alakar jakadanci tsakanin kasashen Iran da Koriya ta Kudu ta ci gaba da gudana a kan tubali mai karko ba tare da tasirantuwa da bakar siyasar Amurka ba.
-
Ko Kun San (48) 17-Urdeebehesht-1395 Hijira Kamarian
May 02, 2016 05:13Yau Jumma'a 17- Urdeebehesht -1395H.SH=28-Rajab-1437H.K=06-Mayu-2016M