-
'Yan Sandan Iran Sun Ce An Kama Manya Daga Cikin Wadanda Suka Kitsa Rikicin Da Ya Faru A Kasar
Jan 07, 2018 07:41Rundunar 'yan sandan kasar Iran ta bayyana cewar jami'anta sun sami nasarar ganowa da kuma kame dukkanin wadanda suka tsara da kuma aiwatar da rikice-rikicen da ya faru na baya-bayan nan a wasu garuruwa na kasar.
-
An Kara Gudanar Da Zanga-Zangar Goyon Bayan Gwamnati A Nan Iran
Jan 06, 2018 15:34Dubban dubatan mutane sun fito kan tituna a garuruwa da dama, kwanaki hudu a jere suna nuna goyon bayansu ga tsarin musulunci da kuma shugabanci a kasar Iran.
-
Ko kun san na (300) Lahadi 24 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Jan 06, 2018 11:23Yau Lahadi 24-Day-1396H.SH=26-R-Thani-1439H.K.=14-Jenerun-2018M.
-
Ko kun san na (299) Asabar 23 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Jan 06, 2018 11:20Yau Asabar 23-Day-1396H.SH=25-R-Thani-1439H.K.=13-Jenerun-2018M.
-
Ko kun san na (298) Jumma'a 22 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Jan 06, 2018 11:16Yau Jumma'a 22-Day-1396H.SH=24-R-Thani-1439H.K.=12-Jenerun-2018M.
-
Ko kun san na (297) Alhamis 21 Ga Watan Day Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Jan 06, 2018 11:11Yau Alhamis 21-Day-1396H.SH=23-R-Thani-1439H.K.=11-Jenerun-2018M.
-
Jami'an Tsaron Iran Sun Tarwatsa Wata Kungiyar Ta Munafukan MKO A Kasar
Jan 06, 2018 07:48Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da tarwatsa wata kungiyar ta 'yan kungiyar munafukai ta kasar da aka fi sani da MKO wacce ta taka gagarumar rawa cikin rikicin baya-bayan nan da ya faru a kasar ta Iran.
-
Kwamitin Tsaron MDD Ya Yi Zama Kan Kasar Iran
Jan 06, 2018 03:02A daren Jiya Juma'a ne kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya fara gudanar da zama na tattaunawa kan hatsaniyar baya bayan nan da ta faru a kasar Iran.
-
Iran Ta Mika Koke Kan Wasu Kafafen Yada Labarai Na Birtaniya A Gaban Hukumar OFcom
Jan 05, 2018 08:23Gwamnatin Iran ta rubuta wasikar shigar da kara da kuma koke kan yadda wasu kafafen yada labarai a kasar Biritaniya suke taimakawa masu tada fitina a kasarta ga hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasar ta Biritaniya wato OFcom a takaice.
-
Zarif Ya Mayar Da Martani Ga Shugaba Trump Na Amurka
Jan 04, 2018 15:35Ministan harakokin wajen jamhoriyar musulinci ta Iran ya yi kakkausar suka a game da munaficin shugaban Amurka kan Al'ummar kasar Iran.