-
Kasar Iran Ta Sami Fasahar Kere Batira Masu Amfani Da Makamashin Nukliya
Dec 03, 2017 15:31Jumhuriyar Musulunci ta Iran ta shiga cikin jerin kasashe masu fasahar kere batira masu amfani da makamashin nukliya, wanda ya kaita matsayin kasa ta biyar a duniya wacce ta mallaki fasahar kere irin wadan nan batira
-
Zarif : Iran Ta Shiga Siriya Ne Da Bukatar Gwamnatin Kasar
Dec 01, 2017 02:53Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zarif ya bayyana cewa sojojin kasar Iran sun shiga kasar Siria ne tare da bukatar gwamnatin kasar.
-
Iran: Amurka Tana Cikin Dimuwar Shan Kashin Da Kungiyar Daesh Ta Yi Ne A G/Tsakiya
Nov 30, 2017 12:19Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qassemi ya bayyana cewar cewa Amurka ko dai da gangan take rufe ido kan hakikanin fada da ta'addanci da Iran take yi ko kuma dai tana cikin dimuwa ne dangane da irin kashin da kungiyar Daesh ta sha a yankin Gabas ta tsakiya.
-
Ko Kun San Na (260) Talata 14 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 29, 2017 10:58Yau Talata 14-Azaar- 1396H.Sh=16-R-Awwal-1439H.K.=05-Decemba-2017
-
Ko Kun San Na (259) Litinin 13 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 29, 2017 10:54Yau Litinin 13-Azaar- 1396H.Sh=15-R-Awwal-1439H.K.=04-Decemba-2017
-
Ko Kun San Na (258) Lahad- 12 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 29, 2017 10:09Yau Lahadi 12-Azaar- 1396H.Sh=14-R-Awwal-1439H.K.=03-Decemba-2017
-
Ko Kun San Na (257) Asabar 11 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 27, 2017 15:42Yau Asabar 11-Azaar- 1396H.Sh=13-R-Awwal-1439H.K.=02-Decemba
-
Ko Kun San Na (256) Jumma'a 10 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 27, 2017 15:40Yau Jumma'a 10-Azaar- 1396H.Sh=12-R-Awwal-1439H.K.=01-Decemba
-
Ko Kun San Na (255) Alhamis 09 ga watan Azaar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia.
Nov 27, 2017 15:38Yau Alhamis 09-Azaar- 1396H.Sh=11-R-Awwal-1439H.K.=30-Nuwamba-2017M.
-
Iran Za Ta Kara Karfin Makamanta Masu Linzami Idan Har Ta Fuskanci Wata Barazana
Nov 26, 2017 13:49Mataimakin babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Husain Salami ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta kara karfi da zangon makamanta masu linzami masu cin dogon zango matukar ta fahimci cewa ana ci gaba da yi mata barazana.