-
Zarif: Iran Tana Da Zabi Masu Yawa Idan An Sabawa Yerjejeniyar Nukliya Da Ta Kulla
Oct 03, 2017 03:15Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zareef ya bayyana cewa JMI tana da zabi masu yawa idan kasar Amurka ta bayyana ficewarta daga yerjejeniyar Nukliya da aka kulla ta ita a shekara ta 2015.
-
Kasashen Iran Da Turkiyya Sun Karfafa Matakan Tsaro A Iyakokinsu
Oct 02, 2017 13:11Kasashen Turkiyya Da Iran sun karfafa matakan ayyukan soji a wani mataki na tsaron iyakokinsu.
-
Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice
Sep 29, 2017 07:43Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran za ta iya ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015 matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar.
-
Manyan Hafsoshin Sojojin Iran Da Iraki Sun Tattauna Kan Zaben Raba Gardamar Kurdestan
Sep 28, 2017 07:48Manyan hafsoshin sojojin kasar Iran da Iraki sun yi wata ganawa ta musamman a nan birnin Tehran don tattauna batun zaben raba gardamar da aka gudanar a yankin Kurdawan aksar Iraki da nufin balle yankin daga kasar Iraki.
-
Iran : An Yi Jana'izar Shahid Hujaji
Sep 28, 2017 07:48A yau ne dubun dubatan mutanen garin Najafabad da ke nan Iran ne suka gudanar da jana'izar Shahid Muhsin Hujaji, daya daga cikin dakarun kasar Iran da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh suka kama da yanka shi a kasar Siriya, inda aka bisne shi da garin haihuwarsa na Najafabad.
-
Ko Kun San Na (197) Talata 11 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 26, 2017 09:16Yau Talata 11-Mehr-1396H.SH=12-Muharram-1439H.K=03-Octoba -2017M.
-
Ko Kun San Na (196) Litinin 10 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 26, 2017 09:09Yau Litinin 10-Mehr-1396H.SH=11-Muharram-1439H.K=02-Octoba -2017M.
-
Ko Kun San Na (195) Lahadi 09 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 26, 2017 09:03Yau Lahadi 09-Mehr-1396H.SH=10-Muharram-1439H.K=01-Octoba -2017M.
-
Mogherini:Ba Za Mu Iya Sake Tattaunawa Ba Game Da Yarjejjeniyar Nukiliyar Iran Ba.
Sep 25, 2017 02:12Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta tabbatar da cewa ba za su iya sake tattaunawa ba game da shirin nukiliyar zaman lafiya na kasar Iran ba.
-
Iran Ta Dakatar Da Zirga-Zirga Jiragan Sama Zuwa Kurdistan Na Iraki
Sep 24, 2017 10:57Gwamantin Iran ta sanar da dakatar da dukkan zurga-zurga jiragan sama zuwa yankin Kurdistan na Iraki, a yayin da ake gaf da jefa kuri'ar raba gardama kan ballewar yankin na Kurdawa.