-
Ko Kun San Na (194) Asabar 08 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 24, 2017 08:43Yau Asabar 08-Mehr-1396H.SH=09-Muharram-1439H.K=30-Satumba-2017M.
-
Ko Kun San Na (193) Jumma'a 07 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 24, 2017 08:37Yau Jumma'a 07-Mehr-1396H.SH=08-Muharram-1439H.K=29-Satumba-2017M.
-
Ko Kun San Na (192) Alhamis 06 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 24, 2017 08:31Yau Alhamis 06-Mehr-1396H.SH=07-Muharram-1439H.K=28-Satumba-2017M.
-
Ko Kun San Na (191) Laraba 05 Ga Watan Mehr Shekara Ta 1396 Hijira Shamsia
Sep 24, 2017 08:26Yau Laraba 05-Mehr-1396H.SH=06-Muharram-1439H.K=27-Satumba-2017M.
-
Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta
Sep 23, 2017 14:48Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar neman izinin wata kasa a duniyar nan wajen karfafa tsaron kasarta.
-
Ministan Tsaron Iran: Iran Ba Ta Bukatar Izinin Wani Wajen Karfafa Tsaronta
Sep 23, 2017 14:47Ministan tsaron kasar Iran Birgediya Janar Amir Hatami ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta bukatar neman izinin wata kasa a duniyar nan wajen karfafa tsaron kasarta.
-
Iran Ta Yi Gwajin Sabon Makami Mai Linzami Da Ta Kera Mai Suna Khorramshahr
Sep 23, 2017 08:21Rundunar sojojin kasar Iran bangaren makamai masu linzami ta nuna hoton Vedio na gwajin sabon makamin mai linzami da suka kera mai suna Khorramshahr wanda kuma yake da karfin isa ga bararrsa mai nisan kilomita 2000 daga inda aka cilla shi.
-
Iran Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Aikin Sojinta_Rohani
Sep 22, 2017 11:14Shugaban Jamhuriya Musulinci ta Iran Hassan Rohani ya jaddada cewa kasarsa za ta ci gaba da karkafa aikin sojinta a dukkan fannoni ciki har da na makamai masu linzami.
-
An Fara Bukukuwan Makon Kare Kai A Iran
Sep 22, 2017 00:50A yau 31 ga watan shahrivar wacce ta yi dai dai da 22 ga watan Satumba ne aka fara bukukuwan makon kare kai a nan Iran don tunawa da ranar da gwamnatin kasar Iraqi ta farwa kasar Iran da yaki a shekara ta 1980 da nufin kifar da Jiririyar gwamnatin musulunci a kasar.
-
Shugaba Ruhani: Tattaunawa Da Amurka Bata Lokaci Ne Kawai
Sep 21, 2017 01:15Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya kore yiyuwar tattaunawa da Amurka yana mai cewa tattaunawa da ita bata lokaci ne kawai don kuwa ba ta aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma da ita.