-
An Yi Gargadi Kan Tasirin Gwamnatin H.K. Isra'ila A Nahiyar Afrika
May 19, 2018 12:00Wani dan jarida kuma tsohon dan Majalisar Dokoki a kasar Tunusiya ya yi gargadi kan tasirin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a nahiyar Afrika.
-
Kasashen Musulmai Sun Bukaci "kariya ta duniya" Ga Palasdinu
May 19, 2018 05:32Kasashen Musulmi sun bukaci kafa wata rundinar kasa da kasa don kare yankunan Palasdinawa, bayan zubar da jinin Palasdinawa a zirin Gaza.
-
MDD Ta Amince Da Binciken Zubar Da Jini A Gaza
May 19, 2018 05:31Kwamitin kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, ya amince da kudirin aike wa da wata tawagar kasa da kasa ta kwararru masu binciken laifukan yaki a zirin Gaza.
-
Gaza : Akalla Falasdinawa 55 SuKa Yi Shahada
May 15, 2018 05:50Sojojin yahudawa sahayoniya sun kashe falasdinawa akalla 55 a zirin Gaza, a zanga zanga da falastinawan ke yi kan mayar da Kudus babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.
-
Iran Ba Ta Fatan Wani Sabon Rikici A Yankin_Rohani
May 11, 2018 05:41Shugaban Jamhuriya Musulinci ta Iran, Hassan Rohani, ya bayyana cewa kasarsa bata fatan barkewar wani sabon rikici a gabas ta tsakiya .
-
Sojojin Siriya Sun Kakkabo Wasu Rokokin Da Sojojin 'Isra'ila' Suka Harba Cikin Siriya
May 10, 2018 10:40Sojojin Siriya sun sami nasarar tarwatsa wasu rokoki da dama da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka harba cikin kasar Siriya kan wasu sansanonin sojojin Siriya a yankin Tuddan Golan.
-
Siriya Ta Mayar Da Martani A Kan HK.Isra'ila
May 10, 2018 06:27Siriya ta halba makamai masu linzami da dama zuwa ciboyiyn soja 4 a cikin haramtacciyar kasar Isra'ila, lamarin da ya sanya fargaba da tsoro a zukatan yahudawa, inda ta kai gwamnatin Isra'ila ta bayar da umarnin bude wuraren samun mfuka a kauyen Qiryat Shemona na yankin Aljalil dake arewacin Isra'ila.
-
Rasha : Putin Ya Gana Da Netanyahu A Moscow
May 09, 2018 15:37Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya ce yana nazarin samar da mafita a gabas ta tsakiya tare da fira ministan Isra'ila Benjamin Netanyahu.
-
OPCW Ta Gama Bincikenta A Garin Duma Na Siriya
May 05, 2018 17:06Kungiyar haramta amfani da makamai masu guba ta duniya, (OPCW), ta ce tawagar da ta tura Siriya, dangane da zargin da aka yi wa kasar, na amfani da makamai masu guba wajen kai hari kan fararen-hula, ta kammala bincikenta a garin Duma.
-
Iran Ta Mayar Da Martani Ga Barazanar Jami'an H.K. Isra'ila
Apr 27, 2018 16:06Jakadan Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya, Gholamali Khoshroo, ya bayyana cewar haramtacciyar kasar Isra'ila ta tabbatar da yanayinta na wuce gona da zalunci kana kuma ita ce ummul aba'isin din dukkanin rikice-rikicen da ke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.