-
Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Dakarun MDD Da Ke Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
May 09, 2017 19:31Wasu gungun 'yan bindiga a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar .
-
Unicef Ta Yi Gargadi Na Shiga Mawuyacin Hali A Kasar Afirka Ta Tsakiya
May 05, 2017 17:45Asusun Yara na MDD UNICEF ya yi gargadi kan mayuwacin hali da kananen yara ke ciki a kasar Afirka ta Tsakiya
-
Sojojin Amurka Sun Fara Ficewa Daga Kasar Afrika Ta Tsakiya
Apr 26, 2017 16:20Majiyar sojojin Amurka a nahiyar Afrika wato AFRICOM ta bayyana cewa sojojin Amurka da suke gabacin AFrika ta tsakiya sun fara janyewa daga kasar.
-
Tattaunawar Da Ake Yi Da Masu Dauke Da Makamai A Afirka Ta Tsakiya Tana Armashi
Apr 22, 2017 17:39Shugaban kwamitin kwabe makamai daga hannun kungiyoyi a jamhuriyar Afirka ta tsakiya ya tabbatar da cewa ana samun ci gaba a tattaunawar da ake yi da 'yan bindigar.
-
Kwamitin Tsaron MDD Ya Bukaci Kawo Karshen Duk Wani Rikici A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Apr 05, 2017 17:15Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada bukatar kawo karshen duk wani tashe-tashen hankula da rikice-rikice tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Masu Dauke Da Makamai Sun Kashe Fararen Hula Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Apr 05, 2017 11:20Wasu masu dauke da makamai sun kai hari a Ngaoundaye da ke arewa maso yammacin Jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
-
Sake gina rundunar tsaron Afirka ta tsakiya
Apr 01, 2017 18:00Komandan Cibiyar koyar da dakarun tsaro na Kungiyar Tarayyar Turai ya sanar da taimakawa kasar Afirka ta tsakiya wajen sake gida Rundunar tsaron kasar
-
Afirka Ta Tsakiya: An Kashe Mutane Fiye Da 50 A harin Da Aka Kai wa Kauyuka Uku.
Mar 25, 2017 18:14An zargi mayakan Silka ne da kai hari a cikin kauyukan uku wanda ya ci rayuka fiye da 50.
-
Duniya Tana Ci Gaba Da Nuna Damuwa Kan Matsalar Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Mar 22, 2017 17:09Majalisar Dinkin Duniya da kungiyoyin bada agaji masu zaman kansu suna ci gaba da nuna damuwa kan matsalolin da suke addabar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
Ci Gaba Da Samun Bullar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Mar 15, 2017 11:11Wani sabon rikici da ya kunno kai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ya lashe rayukan mutane akalla goma tare da jikkata wasu da dama.