Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

  • Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Sabbin Rahotanni Kan Kisan Fararen Hula A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Feb 18, 2017 07:53

    Kungiyoyin kare hakkin bil adama da ke sanya ido a jamhuriyar Afirka ta tsakiya, sun fitar da wani rahoto kan kisan fararen hula a wasu yankuna na kasar.

  • Sojojin Majalisar Dinkin Duniya Sun Kai Hare Hare A Afrika Ta Tsakiya

    Sojojin Majalisar Dinkin Duniya Sun Kai Hare Hare A Afrika Ta Tsakiya

    Feb 13, 2017 06:19

    Labaran da suke fitowa daga Afrika ta Tsakiya sun bayyana cewa sojojin tabbatar da zaman lafiya na Majalisar dinkin duniya sun yi barin wuta kan wata kungiyar yan tawaye a kusa da garin Bambari sun kuma kashe wasu daga cikinsu.

  • UN Ta Nuna Damuwa Kan Ci Gaba Da Bullar Tashe-Tashen Hankula A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    UN Ta Nuna Damuwa Kan Ci Gaba Da Bullar Tashe-Tashen Hankula A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Jan 27, 2017 09:10

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana tsananin damuwarta kan matsalolin tashe-tashen hankula da suke ci gaba da gudana a yankunan kasar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • Amnesty Int. Ya Zama Wajibi A Farfado Da Ayyukan Shari'a A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Amnesty Int. Ya Zama Wajibi A Farfado Da Ayyukan Shari'a A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Jan 12, 2017 12:12

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty Int. ta ce wajibi ne a sake farfado da ayyukan bangaren shari'a a Jamhuriyar Afirka ta tsakiya, domin yin hukunci a kan wadanda suka aikata laifukan yaki.

  • Musulmi Da Kiristoci A Kasar Afrika Ta Tsakiya Sun Hada Kai Don Warware Matsalolinsu

    Musulmi Da Kiristoci A Kasar Afrika Ta Tsakiya Sun Hada Kai Don Warware Matsalolinsu

    Jan 05, 2017 15:51

    Wata kungiyar bada agaji a birnin Bangi babban birnin kasar Afrika ta tsakiya ta tattara wasu musulmi da kiristoci don kodaitar dasu zama tare

  • Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Dakarun MDD A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Hari Kan Sansanin Dakarun MDD A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Nov 22, 2016 12:08

    Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da hari kan sansanin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suke Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • Gargadin Unicef Akan Yaran Afirka Ta Tsakiya

    Gargadin Unicef Akan Yaran Afirka Ta Tsakiya

    Nov 16, 2016 06:59

    Yaran Afirka ta tsakiya suna fama da matsala a zaman gudun hijira

  • Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Bukaci Kare Lafiyar 'Yan Gudun Hijira A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Kungiyoyin Kare Hakkin Bil-Adama Sun Bukaci Kare Lafiyar 'Yan Gudun Hijira A Kasar Afrika Ta Tsakiya

    Nov 01, 2016 16:29

    Kungiyoyin kare hakkin bil-Adama sun bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta dauki kwararan matakan kare fararen hula a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

  • Wani sabon rikici ya barke a kasar Afirka ta tsakiya

    Wani sabon rikici ya barke a kasar Afirka ta tsakiya

    Oct 31, 2016 17:51

    Akalla Mutane 10 ne suka rasa rayukan su sanadiyar wani sabon rikici da ya barke a kasar Afirka ta tsakiya

  • Barazanar Ci Gaba Da Ayyukan Kungiyar 'Yan Tawayen

    Barazanar Ci Gaba Da Ayyukan Kungiyar 'Yan Tawayen "LRA" A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya

    Oct 27, 2016 10:32

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan ci gaba da gudanar da ayyukan kungiyar 'yan tawayen Uganda ta Lord Resistance Army a cikin kasar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS