-
Batun Kafa Kotu Ta Musamman Kan Rikicin Kasar Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Oct 21, 2016 04:07Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta sanar da cewa: Za a kafa kotu ta musamman da zata gudanar da bincike kan matsalolin cin zarafin bil-Adama a kasar tun bayan bullar tashe-tashen hankula a kasar a shekara ta 2003.
-
Mutane da dama sun rasu sanadiyar wani sabon rikici a Tsakiyar Afirka
Oct 07, 2016 05:50Mata majiya mai alaka da MDD ta sanar da mutuwar Mutane da dama sanadiyar billar wani sabon rikici a kasar Afirka ta tsakiya.
-
Damuwar sace fararen hula A Kasar Afirka ta tsakiya
Jul 22, 2016 08:54Kungiyoyin fararen hula sun sanar da sace Mutane kimanin 350 a kasar Afirka ta tsakiya
-
Afirka Ta Tsakiya: Kin Amincewar Wata Kungiya Da Aje Makaman Yaki.
Jul 20, 2016 18:58Kungiyar MPC mai dauke da makamai a kasar Afirka ta tsakiya ta ki amincewa da kwance damarar yaki.
-
Wasu Kungiyoyin 'Yan Tawaye A Kasar Afrika Ta Tsakiya Sun Fara Ajiye Malakansu
Jul 06, 2016 09:53Wasu kungiyoyin 'yan tawaye a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun amince da shirin gwamnatin kasar na kokarin dawo da zaman lafiya da sulhu, sakamakon haka suka fara mika makamansu ga mahukuntan kasar.
-
Rikici ya hallaka mutane da dama a tsakiyar Afirka
Jul 05, 2016 15:11Rikicin tsakanin tsofin 'yan tawayen saleka ya halaka mutane da dama a kudancin kasar Afirka ta tsakiya
-
Wajibi ne a Karfafa Gwamnatin Afirka ta tsakiya
Jun 22, 2016 05:21MDD ta bukaci Gwamnatin Afirka ta tsakiya da ta dauki kwararen matakai a tafiyar da ikon kasar
-
Fada Da Ta'addanci A Afirka Ta Tsakiya:
Jun 11, 2016 18:52Majalisar Dinkin Duniya Ta Jaddawa Wajabcin Fada Da Ta'addanci A Kasar Afirkata ta tsakiya.
-
Kungiyar Doctors Without Borders Ta Dakatar Da Aikinta A Kasar Afrika Ta Tsakiya
May 20, 2016 05:03Kungiyar likitoci ta kasa da kasa da take aikin kula da kiwon lafiya a kasashen da suke fama da matsalolin rayuwa da tashe-tashen hankula ta Doctors Without Borders ta sanar da dakatar da ayyukanta a shiyar yammacin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
An samu ci gaba wajen tabbatar da tsaro a kasar Afirka ta tsakiya
Apr 16, 2016 04:00Majalisar Dinkin Duniya ta yi marhabin da yadda aka samu ci gaba sosai wajen tabbatar da tsaro a kasar Afirka ta tsakiya