-
Rikicin Boko Haram ya yi sanadiyar Mutuwar Fararen Hula Kusan 500 A Kamaru
Jul 01, 2016 18:16Kungiyar Kare hakin bil-adama ta sanar da cewa kimanin fararen hula 500 suka rasa rayukansu sanadiyar rikicin boko haram a kasar Kamaru
-
An Kashe Mutane Akalla 28 A Wani Harin Ta'addanci A Arewacin Kasar Kamaru.
Jun 30, 2016 06:53Mutane 28 ne suka kwanta dama a tagwayen hare hare a kasar Kamaru
-
Rundunar Hadin Gwiwa Ta Fara Aikin Kawar Da Boko Haram
Jun 22, 2016 16:14Rundunar sojin kasar Nijar ta sanar da cewa rundunar hadakar kasashen yammacin Afirka ta fara aiwatar da shirinsu na kawo karshen sauran 'yan kungiyar Boko Haram da suke kan iyakar Nijar din da Nijeriya.
-
Kamaru : Matsalar B.H Ta Jefa Dubban jama'a Cikin Matsalar Abinci
Jun 12, 2016 16:15MDD ta bayyana cewa hare-haren boko haram a Kamaru sun jefa dubban mutane cikin matsalar rashin abinci, wanda kuma a cewar ta babban abin damuwa ne.
-
MDD: Hare-Haren Boko Haram A Kamaru Ka Iya Jefa Wasu Yankunan Kasar A Cikin Yunwa
Jun 11, 2016 06:47Majalisar dinkin duniya ta yi gargadin cewa, hare-haren da Boko Haram ke kaiwa acikin kasar Kamaru, ka iya jefa wasu yankunan kasar a cikin yunwa mai tsanani a wannan shekara.
-
Sojojin Nijar Sun Hallaka Wasu 'Yan Boko Haram A Kasar
May 29, 2016 15:58Rundunar sojin Jamhuriyar Nijar ta sanar da cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi na 'yan kungiyar Boko Haram a wani ba ta kashi da ya gudana tsakanin bangarorin biyu.
-
An Tabbatar Da Bullar Murar Tsuntsaye A Kamaru
May 27, 2016 16:04Hukumomin kasar ne suka tabbatar da bullar cutar mura tsuntsaye, bayan wani bincike da kwararu suka aiwatar a wata gona kiwan kaji dake kasar.
-
Gwamnatin Kamaru Ta Sanar Da Kwato Yara Da Mata Daga Hannun Boko Haram
May 15, 2016 05:22Gwamnatin kasar Kamaru ta sanar da samun nasarar kwato wani adadi mai yawa na kananan yara da mata daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram wadanda suka yi garkuwa da su.
-
Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Wani Kauye A Shiyar Arewacin Kasar Kamaru
May 13, 2016 10:50Wasu gungun 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kan wani kauye da ke arewacin kasar Kamaru kusa da kan iyaka da Tarayyar Nigeriya.
-
An Kashe Mutanen Biyu Wadanda Ake Zaton Yan Konnan Bakin Wake Ne A Kasar Kamaru
May 10, 2016 06:26Majiyar Jami'sn tsaro a kasar kamaru ta bayyana cewa sun kashe mutanen biyu a