-
An kame Shugaban Kungiyar Saleka a Kamaru
May 07, 2016 09:51Majiyar tsaron Kamaru ta sanar da kame Shugaban Kungiyar 'yan tawayen Saleka na kasar Afikra ta tsakiya a kasar.
-
'Yan Bokoharam Sun Kashe Fararen Hula A Kamaru
May 06, 2016 18:49'Yan Kungiyar Bokoharam Sun Kai Wani Sabon Hari tare da kashe mutane da dama.
-
Shugaban Kasar Kamaru Paoul Biya Zai Fara Ziyarar Aiki A Nigeria
May 03, 2016 11:57Shugaban kasar Kamaru Paul Biya zai fara ziyarar aiki na kwanaki biyu a tarayyar Nigeria daga yau Talata.
-
An cabke 'yan boko haram a sansanin 'yan gudun hijra
Apr 26, 2016 17:10Ma'aikatar tsaron kasar Kamaru ta sanar da kame wasu mayakan boko haram a sansanin 'yan gudun hijrar Najeria dake cikin kasar
-
Mayakan Boko Haram Sun Kashe Sojojin Kamaru Ukku
Apr 20, 2016 17:45Wasu majiyoyin labarai sun bayyana cewa mayakan boko haram sun kashe sojojin
-
Damuwar kasashen dake amfani da kudin CFA kan yanyin tattalin arzikin yankin
Apr 10, 2016 15:40Kasashen dake amfani da kudin CFA sun nuna damuwarsu kan matsalarda tattalin arzikin kasashen ya ke fuskanta
-
Iyayen Matan Chibok: 'Yar Kunar Bakin Waken Karamu Ba 'Yar Mu Ba Ce
Mar 31, 2016 17:08Wasu daga cikin iyayen 'yan matan sakandaren garin Chibok da ke jihar Bornon Nijeriya sun musanta ikirarin da yarinyar nan da jami'an tsaron kasar Kamaru suka kama a kwanakin baya tana shirin kai harin kunar bakin-wake ta yi na cewa tana daga cikin 'yan matan Chibok din da Boko Haram suka sace kimanin shekaru biyu da suka gabata, inda suka ce lalle ba 'yarsu ba ce.
-
Kamaru : An Cafke 'Yan adawa sama da 60 A Yaounde
Mar 30, 2016 17:16'Yan sanda a Kamru sun cafke 'yan adawa kimanin 60 saboda kiran wani gangami a Yaoude babban birnin kasar domin nuna kin amuncewar su da yunkurin gyarran fuska da mahukuntan kasar ke son yiwa kundin tsarin mulki domin gusa lokacin zaben shugaban kasa.
-
Nijeriya Za Ta Tura Iyayen 'Yan Matan Chibok Kamaru Don Tantance 'Yan Kunar Kakin Wake
Mar 27, 2016 15:06Gwamnatin Nijeriya ta sanar da aniyarta ta tura wasu daga cikin iyaye da mutanen garin Chibok da a baya 'yan kungiyar Boko Haram suka sace wasu 'yan mata 'yan makaranta a garin zuwa kasar Kamaru domin tantance ko wata 'yar kunar bakin waken da aka kama a can din tana daga cikin 'yan matan Chibok da aka sace kamar yadda ta yi ikirari.
-
An yankewa Mayakan boko haram 89 hukuncin kisa a Kamaru
Mar 18, 2016 05:00Majiyar Shara'a ta kasar Kamaru ta ce Kotun Soja a Arewacin kasar ta yanke hukuncin kisa ga mayakan boko haram 89