-
Rundunar Sojin Masar Ta Sanar Da Kame 'Yan Ta'adda 19 A Yankin Sina Na Kasar
May 17, 2018 11:52A wani samame da rundunar sojin Masar ta gudanar a yankin Sina na kasar ta yi nasarar cafke 'yan ta'adda 19.
-
Rwanda: An Kame Mutane 23 Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Sansanin 'Yan Gudun Hijira
May 02, 2018 17:45Jami'an 'yan sandan gwamnatin Rwanda sun cafke mutane 23 da suke da hannu a rikicin da ya auku a sansanin 'yan gudun hijira na yankin Kiziba da ke yammacin kasar.
-
Faransa:Sama Da Mutane 200 Ne Aka Tsare A Zanga-Zangar Ranar Ma'aikata Na Paris
May 02, 2018 10:55Minsitan cikin gidan Faransa ya sana da tsare sama da mutane 200 yayin gudanar da zanga-zangar ranar mata'aikata ta Duniya
-
An Cafke Wasu 'Yan Ta'addan Takfiriyyah 4 A Kasar Aljeriya
Apr 20, 2018 18:55Ma'aikatar tsaron kasar Aljeriya ta sanar da kame wasu 'yan ta'addan takfiriyya hudu da suka hada da wani gawuraccen kwamanda daga cikinsu.
-
An Kame Sama Da Mutane Dubu A Habasha
Mar 31, 2018 19:07'Yan sanda a kasar Ethiopia sun kame sama da mutane dubu kan zarkin taka dokar ta bace a kasar
-
A Yau Ne Aka Bude Gasar Kur'ani Ta Duniya A Kasar Masar
Mar 24, 2018 11:51An bude babbar gasar kur'ani ta duniya a kasar Masar tare da halartar daruruwan makaranta daga kasashen duniya 50.
-
An Kame Mayakan Gwagwarmayar Palastinawa Na Jihadi-Islami
Feb 18, 2018 19:28Hukumomin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun yi awan gaba da mayakan kungiyar gwagwarmayar Palastinawa na Jihadil-Islami guda shida.
-
Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Mutane 3 A Kasar Somaliya
Feb 07, 2018 18:54Rundunar 'yan sandan Somaliya ta sanar da cewa: Wasu 'yan bindiga sun kashe mutane uku a hare-haren kisan gilla da suka aiwatar a sassa daban daban na birnin Mogadishu fadar mulkin kasar.
-
Ana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawa A Sudan
Feb 02, 2018 18:59Jami'an Tsaron Sudan na ci gaba da kame da shugabanin kungiyoyin siyasa, masu rajin kare hakin bil-adama, 'yan jaridu, biyo bayan zanga-zangar adawa da hauhawar farshin kayan masrufi a kasar
-
Libya: An Kama Masu Azabtar Da 'Yan Ci-Rani
Jan 24, 2018 19:03Kamfanin dillancin labarun Faransa ya nakalto cewa a yau laraba ne aka kama 'yan wata kungiya wadanda suke kama da azabtar da 'yan ci-rani.