Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kungiyar Amnesty International

  • Kamaru : Amnesty Ta Bukaci A Sallami 'Yan Adawan Da Ake Tsare Da

    Kamaru : Amnesty Ta Bukaci A Sallami 'Yan Adawan Da Ake Tsare Da

    Jan 29, 2019 16:13

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International, ta yi kira ga hukumomin Jamhuriya Kamaru, dasu sallami dukkan 'yan adawan da ake tsare, ciki har da jagoran 'yan adawan kasar dake ci gaba da bayyana kansa a matsayin wanda ya lashe zaben shugabancin kasar.

  • Amnesty Ta Bukaci ICC Ta Binciki Kisan-kiyashin Da Boko Haram Ta Aikata

    Amnesty Ta Bukaci ICC Ta Binciki Kisan-kiyashin Da Boko Haram Ta Aikata

    Dec 10, 2018 10:03

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International, ta bukaci kotun hukunta manyan laifuka ta duniya cewa da ICC, tada binciki lamarin kisan-kiyashin da kungiyar Boko ta aikata tun bayan kafuwarta.

  • Kungiyar Amnesty ta kira yi masarautar Bahrain da ta kawo karshen murkukshe mutanen kasar

    Kungiyar Amnesty ta kira yi masarautar Bahrain da ta kawo karshen murkukshe mutanen kasar

    Nov 24, 2018 19:18

    Kungiyar kare hakkin bil'adamar ta kasa da kasa ta bukaci ganin kawayen kasar Bahrain sun bude baki sun taka mata birki akan keta hurumin 'yan kasar da take yi

  • Martanin Amnesty Int. Dangane Da Hukuncin Kotun Bahrain A Kan Sheikh Salman

    Martanin Amnesty Int. Dangane Da Hukuncin Kotun Bahrain A Kan Sheikh Salman

    Nov 05, 2018 06:23

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi kakkausar suka dangane da hukuncin daurin rai da rai da kotun masarautar Bahrain ta yanke a kan shugaban babbar jam'iyyar adawa ta kasar Sheikh Ali Salman.

  • Bukatar Amurka Na Binciken Rikicin Sojoji Da 'Yan Shi'a A Najeriya

    Bukatar Amurka Na Binciken Rikicin Sojoji Da 'Yan Shi'a A Najeriya

    Nov 02, 2018 05:38

    Binciken da Amurka ta bukata ya biyo bayan da kungiyar ta Islamic Movement in Nigeria, ta ce an kashe mabiyanta fiye da 50 sakamakon rikicin baya baya nan a wasu yankunan Abuja.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Yi Kakkausar Suka Kan Yin Shiru Dangane Da Yakin Kasar Yamen

    Kungiyar Amnesty International Ta Yi Kakkausar Suka Kan Yin Shiru Dangane Da Yakin Kasar Yamen

    Oct 24, 2018 19:01

    Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Amnesty International ta yi kakkausar suka kan shirun da duniya ta yi dangane da ayyukan ta'addanci da wuce gona da irin da kasar Saudiyya take tafkawa a kasar Yamen.

  • Amnesty Ta Yi Allawadai Da Tsare Dubban Mutane A Habasha

    Amnesty Ta Yi Allawadai Da Tsare Dubban Mutane A Habasha

    Sep 25, 2018 15:51

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amesty International, ta yi allawadai da da cafke dubban mutane a Addis-Ababa, fadar mulkin kasar Habasha.

  • Kungiyar Anesty International Ta Bukaci China Ta Kawo Karshen Azabtar Da Musulman Kasar

    Kungiyar Anesty International Ta Bukaci China Ta Kawo Karshen Azabtar Da Musulman Kasar

    Sep 25, 2018 08:09

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin kasar China ta kawo karshen azabtara da musulmai tsiraru a kasar.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Bukaci China Ta Kawo Karshen Azabtar Da Musulman Kasar

    Kungiyar Amnesty International Ta Bukaci China Ta Kawo Karshen Azabtar Da Musulman Kasar

    Sep 25, 2018 08:01

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin kasar China ta kawo karshen azabtara da musulmai tsiraru a kasar.

  • Amnesty Ta Soki Yadda Ake Take Hakkokin Dan'adam A Kasar Masar

    Amnesty Ta Soki Yadda Ake Take Hakkokin Dan'adam A Kasar Masar

    Sep 21, 2018 11:56

    Kungiyar kare hakkin dan 'adam ta kasa da kasa Amnesty International ta soki yadda ake hana mutanen Masar tofa albarkacin bakinsu

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS