Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kungiyar kasashen larabawa

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Tabbatar da Baraka A Cikinta

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Tabbatar da Baraka A Cikinta

    Dec 02, 2017 07:20

    Babban sakataren kungiyar ta kasashen larabawa Ahmad Abul-Ghaid ne ya ce akwai sabani a tsakanin kasashen larabawa, musamman akan batun tsaro.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Tabbatar Da Sabani A Tsakanin Manbobin Kungiyar

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Tabbatar Da Sabani A Tsakanin Manbobin Kungiyar

    Dec 01, 2017 18:07

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya bayyana cewa akwai sabani a tsakanin kasashen larabawa musaman ma kan abinda ya shafi harakokin tsaro

  • Kungiyar Ma'aikatan Tunusiya Ta Soki Kungiyar Kasashen Larabawa

    Kungiyar Ma'aikatan Tunusiya Ta Soki Kungiyar Kasashen Larabawa

    Nov 22, 2017 11:24

    Babban saktaren kungiyar ma'aikatan tunusiya ta soki kungiyar kasashen larabawa a game da matakin da ta dauka a kan kungiyar hizbullah ta kasar Lebanon.

  • Kungiyoyi Da Jam'iyyun Siyasa A Masar Sun Yin Allah Wadai Da Matsayar Kungiyar Arab League

    Kungiyoyi Da Jam'iyyun Siyasa A Masar Sun Yin Allah Wadai Da Matsayar Kungiyar Arab League

    Nov 22, 2017 07:00

    Kungiyoyi da jam'iyyun siyasa da dama a kasar Masar sun yi Allah wadai da matakin da kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta dauka kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kungiyar Hizbullahi ta kasar Lebanon.

  • Jawabin Bayan Taron Kasashen Larabawa Maimaicin Tuhume-Tuhumen Da Basu Da Asasi A Kan Iran Ne

    Jawabin Bayan Taron Kasashen Larabawa Maimaicin Tuhume-Tuhumen Da Basu Da Asasi A Kan Iran Ne

    Nov 19, 2017 19:01

    A yau ne ministocin harkokin waje na kasashen larabawa suka kammala taron da kasar saudia ta kira a birnin alkahira na kasar Masar

  • Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Labanon : Bassil, Ba Zai Halarci Taron Kasashen Larabawa Ba Kan Iran

    Nov 19, 2017 10:05

    Ministan harkokin waje na kasar Labanon, Gebrane Bassil, ba zai halarci taron kungiyar kasashen larabawa ba da Saudiyya ta kira kan Iran.

  • Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa Ya Yi Suka Kan Zaben Rabagardamar Ballewa Na Kurdawar Iraqi

    Babban Sakataren Kungiyar Kasashen Larabawa Ya Yi Suka Kan Zaben Rabagardamar Ballewa Na Kurdawar Iraqi

    Sep 26, 2017 12:32

    Babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa Ahmad abul-gaid ya soki shuwagabannin yankin Kurdawa na kasar Iraqi kan zaben raba gardama da suka gudanar don bellewa daga kasar Iraqi

  • Aljeriya Tana Son Ganin An Mayar Da Kasar Syria Cikin Kungiyar Kasashen Larabawa

    Aljeriya Tana Son Ganin An Mayar Da Kasar Syria Cikin Kungiyar Kasashen Larabawa

    Sep 24, 2017 08:01

    Ministan harkokin wajen kasar Aljeriya wanda ya furta haka, ya kara da cewa alakar kasarsa da Syria ta tarihi ce.

  • Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar Kasashen Larabawa A Al-Kahira

    Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar Kasashen Larabawa A Al-Kahira

    Sep 12, 2017 18:56

    Ministocin harkokin waje na kasashen kungiyar kasashen Larabwa sun gudanar da taro na yini daya a yau Talata a birnin Al-kahira na kasar Masar, inda suka tattauna sauye sauyen da aka samu a yankin a cikin yan watannin da suka gabata .

  • Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Da Japan Sun Jaddada Bukatar Kafa Kasar Palasdinu

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Da Japan Sun Jaddada Bukatar Kafa Kasar Palasdinu

    Sep 12, 2017 11:44

    Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa da na Japan sun jaddada goyon bayansu ga shirin samar da kasar Palasdinu mai cikekkiyar gashin kai da Qudus zai kasance babban birninta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS