Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kungiyar kasashen larabawa

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Taya Al'ummar Iraki Murnar Samun Nasara Kan Kungiyar Da'ish

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Taya Al'ummar Iraki Murnar Samun Nasara Kan Kungiyar Da'ish

    Sep 02, 2017 19:13

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya mika sakon murnarsa ga gwamnatin Iraki da al'ummar kasar kan nasarar da suka samu na yantar da garin Tala'afar da ke lardin Nainawa daga mamayar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Yi Allah Wadai Da Harin Espania

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Yi Allah Wadai Da Harin Espania

    Aug 18, 2017 18:53

    Babban Sakatarin kungiyar kasashen Larabawa ya yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai birnin Basalona na kasar Espania.

  • Masar: Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ba Za ta Tattauna Batun Kasar Katar ba:

    Masar: Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ba Za ta Tattauna Batun Kasar Katar ba:

    Jun 12, 2017 19:00

    Kakakin kungiyar hadin kan kasashen larabawan Mahmud Afifi ya bayyana cewa batun yanke alaka a tsakanin wasu kasashen larabawa da Katar baya cikin abubuwan da za su tattauna.

  • Ba Za A Tattauna Rikicin Kasar Qatar A Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Ba

    Ba Za A Tattauna Rikicin Kasar Qatar A Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Ba

    Jun 12, 2017 11:22

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bayyana cewa Ba Za ta tattaunawa rikicin Diplomasiyar da ya Kunno kai tsakanin kasar Qatar da Kasashen Larabawa a Zaman da za ta yi ba

  • Bukatar Kungiyar Hadin Kan Larabawa Na Taimakawa Palastinawan Dake Tsare A Gidan Yari

    Bukatar Kungiyar Hadin Kan Larabawa Na Taimakawa Palastinawan Dake Tsare A Gidan Yari

    Apr 17, 2017 18:21

    Kungiyar Hadin kan Kasashen Larabawa Ta Bukaci dukkanin kasashen Duniya da suka yi imani da 'yanci gami da Hakin bil-adama da su taimakawa Palastinawan dake tsare a gidan Kason Gwamnatin haramcecciyar kasar Isra'ila.

  • Kungiyar  Hadin Kan Kasashen Larabawa: Kayan Tarihin Larabawa Na Fuskantar Hatsari Saboda 'Yan ta'adda.

    Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa: Kayan Tarihin Larabawa Na Fuskantar Hatsari Saboda 'Yan ta'adda.

    Apr 04, 2017 16:57

    Babban Magatakardar Kungiyar kasashen Larabawan Ahmad Abul-Ghaidh ya kuma ce; Ayyukan ta'addanci suna rusa kayan tarihin kasashen larabawa.

  • Taron Shugabannin Kasashen Larabawa Da Gagarumin Sabanin Da Ke Tsakaninsu

    Taron Shugabannin Kasashen Larabawa Da Gagarumin Sabanin Da Ke Tsakaninsu

    Mar 31, 2017 06:08

    A shekaran jiya Laraba, 29 ga watan Maris, 2017 ce aka kawo karshen taron shugabannin kasashen kungiyar hadin kan kasashen larabawa karo na 28 a yankin Bahrul Mayyit na kasar Jordan inda babban sakataren kungiyar ya karanto sanarwar bayan taro da ke nuni da gagarumin sabanin da ke tsakanin shugabannin larabawan.

  • Kungiyar kasashen Larabawa Za ta Maida Hankali Akan Matsalar Palasdinu

    Kungiyar kasashen Larabawa Za ta Maida Hankali Akan Matsalar Palasdinu

    Mar 28, 2017 11:59

    Babban magatakardar Kungiyar Kasashen larabawa ta ce; za ta bada muhimmanci ga kudurorin da su ke da alaka da Palasdinu.

  • Aljeriya Ta Goyi Bayan Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Larabawa

    Aljeriya Ta Goyi Bayan Dawo Da Kasar Siriya Cikin Kungiyar Larabawa

    Mar 14, 2017 12:20

    Gwamnatin Aljeriya ta bayyana goyon bayanta ga bukatar ganin an dawo da kasar Siriya cikin kungiyar hadin kan kasashen Larabawa. Ramtane Lamamra

  • Kungiyar Arab League Tana Ci Gaba Da Yin Allah Wadai Da Mamaye Yankunan Palasdinawa

    Kungiyar Arab League Tana Ci Gaba Da Yin Allah Wadai Da Mamaye Yankunan Palasdinawa

    Mar 07, 2017 18:09

    Kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ta yi kakkausar suka kan ci gaba da mamaye yankunan Palasdinawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS