-
Kasar Moroko Ta Gabatar Da Bukatar Dawowa Cikin Kungiyar AU Bayan Shekaru 32
Sep 23, 2016 17:42Kasar Moroko a hukumance ta gabatar da bukatarta ta sake shigowar cikin kungiyar Tarayyar Afirka (AU) bayan kimanin shekaru 32 na ficewa daga kungiyar da kuma zama saniyar ware.
-
Damuwar Kungiyar AU kan halin da Kasar D/Kwango ke ciki
Sep 21, 2016 06:42Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana damuwar ta kan halin da Jumhoriyar Demokaradiyar Kwango ke ciki
-
An Dage Batun Tura Tawagar Kungiyar Tarayyar Afrika Zuwa Kasar Gabon Domin Shiga Tsakani
Sep 08, 2016 17:18Ministan harkokin wajen kasar Gabon ya sanar da dage batun tura tawagar kungiyar tarayyar Afrika zuwa kasarsa domin shiga tsakani a dambaruwar siyasar da ta kunno kai a kasar bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa.
-
Gwamnatin Sudan Da 'Yan Tawayen Kasar Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta
Aug 09, 2016 10:59Wakilan gwamnatin Suidan da na 'yan tawayen kasar sun rattaba hannu kan yarjejeniyar dakatar da bude wuta a tsakaninsu karkashin daftarin shirin wanzar da zaman lafiya da sulhu da kungiyar tarayyar Afrika ta gabatar.
-
Kungiyar Tarayyar Afrika Ta Sanar Da Shirin Janye Dakarunta Daga Kasar Somaliya
Jul 19, 2016 05:10Kungiyar Tarayyar Afrika ta AU ta sanar da shirin fara janye dakarunta da suke aikin wanzar da zaman lafiya da sulhu a kasar Somaliya a shekara ta 2018.
-
Shugaba Albashir na kasar Sudan zai halarci taron Kungiyar AU a Ruwanda
Jul 17, 2016 06:13Shugaban Kasar Sudan Umar Albashir ya ce zai halarci taron Kungiyar Tarayyar Afirka da zai gudana a kasar Ruwanda duk kuwa da cewa a kwai sammacin kotun hukunta manyan laifuka ta Duniya a kansa
-
Bukatar Ci Gaba Da Kasancewar Kasashen Afrika Mambobi A Kotun Kasa Da Kasa
Jul 10, 2016 11:05Kungiyoyi masu zaman kansu da suke rajin kare hakkin bil-Adama sun bukaci kasashen nahiyar Afrika da su janye shirinsu na neman ficewa daga kasancewarsu mambobi a kotun kasa da kasa da ke hukunta manyan laifuka a duniya ta ICC.
-
Kungiyar AU Ta Bayyana Damuwarta Kan Kai Ruwa Rana Tsakanin Eritrea Da Ethiopia
Jun 16, 2016 10:56Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta bayyana tsananin damuwarta dangane da ci gaba da kai ruwa rana da ke gudana tsakanin kasashen Eritrea da Ethiopia sakamakon rikicin kan iyaka da ke tsakanin kasashen biyu.
-
Tarayyar Afirka Ta Sake Bukatar Tura 'Yan Sandan Kasa Da Kasa Zuwa Burundi
May 21, 2016 05:10Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta bukaci da a tuna da 'yan sandan kasa da kasa zuwa kasar Burundi bayan wani rahoton binciken da kungiyar ta gabatar ya nuna cewa gwamnatin kasar na ci gaba da take hakkokin bil'adama a kasar, lamarin da ake gani zai sake tono tsohon rikicin da ke tsakanin kungiyar da gwamantin ta Burundi.
-
Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Sanar Da Goyon Bayanta Ga Sabuwar Gwamnatin Kasar Libiya
May 19, 2016 05:25Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da goyon bayanta ga sabuwar gwamnatin hadin kan kasa da aka kafa a kasar Libiya da nufin tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin basasar da ke faruwa a kasar.