Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • Kokarin Kasashen Yamma Na Tunzura MDD Kan Gwamnatin Syria Ya Cutura

    Kokarin Kasashen Yamma Na Tunzura MDD Kan Gwamnatin Syria Ya Cutura

    Apr 06, 2017 16:30

    Kokarin da kasashen yamma suka yi na tunzura Majalisar Dinkin Duniya (MDD) kan gwamnatin kasar Syria dangane da zargin amfani da makaman guba a kan mutanen Khan Shaikhun bai kai ga nasara ba.

  • Kokarin Kasashen Yamma Na Tunzura MDD Kan Gwamnatin Syria A Jiya Ya Ci Tura

    Kokarin Kasashen Yamma Na Tunzura MDD Kan Gwamnatin Syria A Jiya Ya Ci Tura

    Apr 06, 2017 07:57

    Kokarin da kasashen yamma suka yi na tunzura Majalisar Dinkin Dunita (MDD) kan gwamnatin kasar Syria dangane da zargin amfani da makamai masu guba a kan mutanen Khan Shaikhun bai kai ga nasara ba.

  • Kasar China Ta Jaddada Cewa Ta Hanyar Tattaunawa Ce Kawai Za A Warware Rikicin Siriya

    Kasar China Ta Jaddada Cewa Ta Hanyar Tattaunawa Ce Kawai Za A Warware Rikicin Siriya

    Apr 05, 2017 18:14

    Wakilin kasar China a Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa ta hanyar tattaunawa ce kadai za a kai ga samun nasarar warware rikicin kasar Siriya.

  • De Mustura:Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Kasar Siriya

    De Mustura:Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Kasar Siriya

    Apr 05, 2017 05:52

    Wakilin Musamman na MDD kan Kasar Siriya ya ce: Kwamitin tsaro zai yi zama kan harin makami mai guba da aka kai a Arewa maso yammacin Siriya.

  • Kwamitin tsaron MDD ya yi alawadai da kungiyoyin ta'addanci na Boko haram da ISiS

    Kwamitin tsaron MDD ya yi alawadai da kungiyoyin ta'addanci na Boko haram da ISiS

    Apr 01, 2017 18:00

    Kwamitin tsaron MDD ya yi alawadai da ta'addancin kungiyar Boko Haram a yankin tafkin Tchadi.

  • Rasha Ta Bukaci A Yi Bincike Kan Kisan Da Amurka Ta Yi Wa Fararen Hula A Mausel

    Rasha Ta Bukaci A Yi Bincike Kan Kisan Da Amurka Ta Yi Wa Fararen Hula A Mausel

    Mar 27, 2017 17:33

    Gwamnatin kasar Rasha ta bukaci da a gudanar da bincike kan kisan kiyashin da jiragen yakin Amurka suka yi wa fararen hula a garin Mausel na kasar Iraki a cikin wannan mako.

  • An soki Kwamitin tsaron MDD kan yadda ya kauda kai ana kisan fararen hula a Yemen

    An soki Kwamitin tsaron MDD kan yadda ya kauda kai ana kisan fararen hula a Yemen

    Mar 26, 2017 18:20

    Wani babban Jami'i na MDD a harakokin kare hakin bil-adama ya soki Kwamitin tsaro kan yadda halin ko in kula na yadda ake kisan fararen hula a kasar Yemen.

  • Rasha Ta Bayyana Shirun Kwamitin Tsaron MDD Kan Harin Siriya A Matsayin Goyon Bayan Ta'addanci

    Rasha Ta Bayyana Shirun Kwamitin Tsaron MDD Kan Harin Siriya A Matsayin Goyon Bayan Ta'addanci

    Mar 16, 2017 06:25

    Gwamnatin Rasha ta yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Damaskas fadar mulkin kasar Siriya tare da bayyana shirun kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan harin a matsayin goyon bayan ayyukan ta'addanci a kasar.

  • Kwamitin Tsaro Na Taron Gaggawa Kan Batun Koriya Ta Arewa

    Kwamitin Tsaro Na Taron Gaggawa Kan Batun Koriya Ta Arewa

    Mar 08, 2017 17:47

    Kwamitin tsaro na MDD na wani taro domin duba matakan dauka a kan Koriya ta Arewa bayan gwajin makamai masu linzami guda hudu data yi a baya bayan nan.

  • Rasha Da China Sun Hau Kujerar Naki Kan Wani Kudurin Adawa Da Kasar Siriya A Kwamitin Tsaro

    Rasha Da China Sun Hau Kujerar Naki Kan Wani Kudurin Adawa Da Kasar Siriya A Kwamitin Tsaro

    Feb 28, 2017 18:22

    Kasashen Rasha da China sun hau kujerar naki dangane da wani kudurin da kasashen Turai suka gabatar a kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya dangane da zargin da suke yi na cewa gwamnatin kasar Siriyan ta yi amfani da makamai masu guba a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS