-
Wani Jami'in Gwamnatin Libiya Ya Zargi Kasar Masar Da Kulla Makarkashiyar Mamaye Yankunan Libiya
Jul 22, 2018 11:59Wani dan Majalisar shugabancin kasa a gwamnatin hadin kan kasar Libiya ya yi zargin cewa: Mahukuntan Masar suna shirya wata makarkashiyar ganin sun mamaye wasu yankunan kasar Libiya.
-
Libiya Ta Yi Watsi Da Bukatar Kasashen Turai Na Kafa Sansanin 'Yan Gudun Hijra A Kasar
Jul 20, 2018 18:17Kasar Libiya ta yi watsi da bukatar da kungiyar EU ta gabatar mana na kafa cibiyoyin da za a tsugunar da 'yan gudun hijra a kasar
-
Gwamnatin Kasar Tunisia Ta Bukaci A Kasashen Duniya Su Mutunta Jagorancin Mutanen Libya
Jul 18, 2018 12:05Ministan harkokin wajen kasar Tunisia Khamis Jahinawi ya bukaci kasashen duniya su mutunta jagorancin mutanen kasar Libya a kasarsu.
-
An Jaddada Wajabcin Warware Matsalar Kasar Libya Ta Ruwan Sanyi
Jul 16, 2018 06:54Manzon Majalisar Dinkin Duniya aa musamman akan Kasar Libya Ghassan Salamah neya bayyana hakan, yana mai cewa tsoma bakin kasashen waje ya sake haddasa sabani
-
Kungiyar Tarayyar Turai Zata Karfafa Alakarta A Bangarori Da Dama Da Kasar Libiya
Jul 15, 2018 19:08Babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta jaddada aniyar kungiyarta ta bunkasa alaka a bangarori da dama da kasar Libiya.
-
Masu Kamuwa Da Ciwon Daji A Libiya Na Karuwa Sakamakon Hare-Haren NATO
Jul 14, 2018 12:28Wasu masu bincike sun gano cewa, an samu karuwar masu kamuwa da ciwon daji a kasar Libiya sakamakon hare-haren da sojojin NATO suka kaddamar a kasar a lokacin mulkin marigayi Gaddafi.
-
Sojojin Ruwa Na Libya Sun Tseratar Da 'Yan Ci-Rani 104 Daga Nutsewa Cikin Teku
Jul 13, 2018 18:20Jami'an sojin ruwa na kasar Libya sun tseratar da wasu 'yan ci-rani 104 daga nutsewa cikin tekun mediterranean.
-
MDD Ta Ce: Ana Ci Gaba Da Samun Hasarar Rayukan Fararen Hula A Kasar Libiya
Jul 03, 2018 12:06Tawagar Majalisar Dinkin Duniya a kasar Libiya ta ce: Ci gaba da bullar tashe-tashen hankula a Libiya sun lashe rayukan mutane akalla 16 a cikin watan Yunin da ya gabata.
-
Libiya : Kwale-kwale Ya Bata Da Mutane 63
Jul 03, 2018 05:39Rundinar sojin ruwan Libiya, ta ce kimanin bakin haure 63 ne aka kyautata zaton sun bata, bayan nutsewar kwale-kwalen da suke ciki a tekun Bahar Rum.
-
Tashe-Tashen Hankula A Libiya Sun Janyo Matsala A Harkar Tattalin Arzikin Kasar
Jul 02, 2018 18:59Kamfanin hako man fetur na Libiya ya sanar da cewa: Tashe-tashen hankulan da suka kunno kai a yankunan da suke dauke da rijiyoyin man fetur na kasar a cikin 'yan kwanakin nan sun janyo matsala a harkar tattalin arzikin kasar.