Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Libya: Halifa Haftar Ya YI Gargadi Akan Tura Sojojin Waje Zuwa Yankin Kudancin Kasar

    Libya: Halifa Haftar Ya YI Gargadi Akan Tura Sojojin Waje Zuwa Yankin Kudancin Kasar

    Jun 30, 2018 11:04

    Kamfanin dillancin labarun (AFP) ya ambato kwamandan sojojin Libya Janar Halifa Haftar yana cewa; Fakewa da batun fada da 'yan ci-rani ba zai zama dalilin aikewa da sojojin kasashen waje zuwa kudancin kasar ba

  • Libya: Haftar Ya Bada Sanarwar Kwace Garin Durnah Daga Hannun Yan Ta'adda

    Libya: Haftar Ya Bada Sanarwar Kwace Garin Durnah Daga Hannun Yan Ta'adda

    Jun 29, 2018 06:44

    Janar Halifa Haftar mai ritaya, wanda kuma yake iko da gabacin kasar Libya ya bada sanarwan cewa dakarunsa sun kwace garin darne daga hannun yan ta'adda a yankin.

  • Libiya Ta Yi Watsi Da Shawara Turai Kan Tantance Bakin Haure

    Libiya Ta Yi Watsi Da Shawara Turai Kan Tantance Bakin Haure

    Jun 28, 2018 05:22

    Kwamitin kare hakkin bil adama a Libiya, ya yi watsi da yunkurin kasashen Turai na kafa sansanonin tantance bakin haure a kasar.

  • Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Jun 27, 2018 12:29

    Shugaban hukumar kolin kula da 'yan gudun hijira na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Wanzar da zaman lafiya da sulhu musamman a kasashen yankin Sahel zai taimaka wajen ragen kwararar 'yan gudun hijira zuwa kasashen Yammacin Turai.

  • Kamfanin Man Fetur Na Kasar Libya Bai Amince Da Mika Rijiyoyin Man Na Gabacin Kasar Ga Majalisar Tabruk Ba

    Kamfanin Man Fetur Na Kasar Libya Bai Amince Da Mika Rijiyoyin Man Na Gabacin Kasar Ga Majalisar Tabruk Ba

    Jun 26, 2018 19:01

    Kamfanin man fetur na kasar Libya ya yi Allawadai da mikawa majalisar dokokin gwamnatin gabacin kasar da ke Tabruk rijiyoyin mai na gabacin kasar.

  • An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    Jun 26, 2018 19:00

    Shugaban hukumar yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ya bukaci tallafin kudade don ganin an dawo da zaman lafiya a kasashen Mali, Niger da kuma Libya.

  • Libiya Ta Yi Barazanar Rufe Iyakarta Da Tunisia

    Libiya Ta Yi Barazanar Rufe Iyakarta Da Tunisia

    Jun 24, 2018 15:21

    Mahukuntan Libiya sun yi barazanar rufe iyakar kasar da Tunisia, muddun dai ci gaba da cin zarafin matafiyan kasar a Tunisia ya ci gaba.

  • An Cabke 'Yan Ta'addar ISIS Uku A Gabashin Libiya

    An Cabke 'Yan Ta'addar ISIS Uku A Gabashin Libiya

    Jun 23, 2018 19:01

    Kakakin ma'aikatar tsaron garin Shahhat na gabashin Libiya ya sanar da cabke 'yan ta'addar ISIS uku.

  • Bakin Haure Kimani 220 Ne Suka Halaka A Gabar Tekun A Kasar Libya

    Bakin Haure Kimani 220 Ne Suka Halaka A Gabar Tekun A Kasar Libya

    Jun 22, 2018 12:01

    Hukumar kula da yan gudun hijira ta Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan halakar bakin haure kimani 220 a gabar tekun a kasar Libya a cikin yan kwanakin da suka gabata.

  • Ana Ci Gaba Da Musayar Wuta A Yankunan Da Suke Dauke Da Rijiyoyin Man Fetur A Libiya

    Ana Ci Gaba Da Musayar Wuta A Yankunan Da Suke Dauke Da Rijiyoyin Man Fetur A Libiya

    Jun 22, 2018 06:20

    Kakakin rundunar sojin Libiya ya sanar da cewa: Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin sojojin gwamnatin Libiya da gungun 'yan bindiga a yankunan da suke dauke da rijiyoyin man fetur a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS