Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Libiya Da Sudan A Fagen Kwace Makamai A Hannun Jama'a

    Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashen Libiya Da Sudan A Fagen Kwace Makamai A Hannun Jama'a

    Mar 05, 2018 12:28

    Wata kungiyar kare hakkin bil-Adama a Libiya ta sanar da shirin kasar na hada kai da kasar Sudan a fagen kwace makamai a hannun jama'a da suka mallaka ba a kan doka ba.

  • Priministan Kasar Libya Ya Jaddada Bukatar Hada Rundunar Sojojin Kasar Karkashin Babban Komanda Guda

    Priministan Kasar Libya Ya Jaddada Bukatar Hada Rundunar Sojojin Kasar Karkashin Babban Komanda Guda

    Mar 05, 2018 07:12

    Priministan kasar Libya Fa'iz Suraaj ya jaddada bukatar hada kan rundunar sojojin kasar karkashin shugabanci guda.

  • Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Dakatar Da Bude Wuta A Yankin Kudancin Kasar

    Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Dakatar Da Bude Wuta A Yankin Kudancin Kasar

    Mar 02, 2018 11:59

    Gwamnatin hadin kan kasar Libiya ta bukaci hanzarta dakatar da bude wuta a garin Sabha da ke kudancin kasar.

  • Dubban Bakin Haure Yan Kasar Gambia Da Suka Makale A Libya Za Su Koma Gida

    Dubban Bakin Haure Yan Kasar Gambia Da Suka Makale A Libya Za Su Koma Gida

    Mar 01, 2018 19:03

    Hukumar kula da yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya a kasar Libya ta bada sanarwan cewa zata maida dubban bakin haure yan kasar Gambia zuwa gida.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Akwai Bakin Haure Fiye Da 700,000 A Kasar Libiya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Ce Akwai Bakin Haure Fiye Da 700,000 A Kasar Libiya

    Feb 25, 2018 18:55

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin cewa: A halin yanzu haka akwai bakin haure da yawansu ya haura 700,000 da suka fito daga kasashe 40 na duniya a cikin kasar Libiya.

  • Rikici Ya Hallaka Mutane 2 A Kudancin Kasar Libiya

    Rikici Ya Hallaka Mutane 2 A Kudancin Kasar Libiya

    Feb 24, 2018 19:02

    Hukumomin kasar Libiya sun sanar da mutuwar mutane biyu sanadiyar harin masu dauke da makamai a wani wurin binciken jami'an tsaro dake kudancin kasar

  • Wani Kamfanin Hakar Man Fetur A Libya Ya Kwashe Ma'aikatansa Daga Wajen Aikinsu

    Wani Kamfanin Hakar Man Fetur A Libya Ya Kwashe Ma'aikatansa Daga Wajen Aikinsu

    Feb 22, 2018 11:53

    Wani kamfanin hakan man fetur a kasar Libya ya kwashe ma'aikatansa daga wajen aikinsu saboda masu gadi a wurin sun shiga yajin aiki don rashin biyansu albashi.

  • Khalifa Haftar Ya Bukaci Kasar Rasha Ta Kafa Sansanin Soji A Kasar Libiya

    Khalifa Haftar Ya Bukaci Kasar Rasha Ta Kafa Sansanin Soji A Kasar Libiya

    Feb 19, 2018 18:16

    Kasar Rasha ta sanar da cewa: Kwamandar rundunar sojin Libiya Khalifa Haftar ya bukaci kafa sansanin rundunar sojin Rasha a yankin gabashin kasar Libiya.

  • Piraministan Libiya:Shigar 'Yan Kasashen Waje Shi Ke Kara Dagula Al'amura

    Piraministan Libiya:Shigar 'Yan Kasashen Waje Shi Ke Kara Dagula Al'amura

    Feb 18, 2018 19:28

    Piraministan kasar Libiya ya bayyana cewa shigar 'yan kasashen waje shi ke kara tsananta sabani a tsakanin 'yan kasar.

  • Mutane Libiya Sun Gudanar Da Bukukuwan Shekaru 7 Da Yunkurin Da Ya Kifar Da Gwamnatin Gaddafi

    Mutane Libiya Sun Gudanar Da Bukukuwan Shekaru 7 Da Yunkurin Da Ya Kifar Da Gwamnatin Gaddafi

    Feb 18, 2018 11:20

    Dubun dubatan mutanen kasar Libiya ne suka gudanar da gangami da jerin gwano don tunawa da shekaru 7 da yunkurin da suka gudanar da yayi sanadiyyar kifar da gwamnatin tsohon shugaban kasar Kanar Mu'ammar Gaddafi, duk kuwa da matsalolin tsaro da kasar ta fada bayan kifar da gwamnatin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS