Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Tarayyar Turai Tana Shirin Fitar Da Bakin Haure Kimani 15,000 Daga Libiya

    Tarayyar Turai Tana Shirin Fitar Da Bakin Haure Kimani 15,000 Daga Libiya

    Dec 14, 2017 19:18

    Jami'a mai kula da harkokin waje na kungiyar tarayyar Turai ta bada wata sanarwa wani shiri na kubutar da bakin haure kimani dubu 15 daga kasar Libya.

  • Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Rahoton Amnesty Kan Zargin Turai Da Taimakawa Cin Zarafin Bakin Haure A Libya

    Dec 13, 2017 06:01

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Amnesty International, ta zargi gwamnatocin kasashen turai da hannu a cin zarafin da ake yi wa bakin haure da 'yan gudun hijira a Libiya.

  • An Gudanar Da Zanga-Zangar Bukatar Kawo Karshen Bautar Da Mutane

    An Gudanar Da Zanga-Zangar Bukatar Kawo Karshen Bautar Da Mutane

    Dec 10, 2017 11:55

    Masu adawa da bautar da mutane sun gudanar da zanga-zangar lumana a gaban ofishin jakadancin Libya da ke birnin London na kasar Britania, inda suka bukaci gwamnatin Britania ta takurawa kasar Libya saboda wannan dabi'ar ta bautar da mutane.

  • An Kubutar Da Bakin Haure 190 Daga Halaka A Gabar Taku A Kasar Libya

    An Kubutar Da Bakin Haure 190 Daga Halaka A Gabar Taku A Kasar Libya

    Dec 09, 2017 11:51

    Jami'an tsaro masu gadin gabar tekun Medeteranian a kasar Libya sun bada sanarwan cewa sun yi nasarar kubutar da bakin haure 190 wadanda suke kan hanyarsu ta zuwa kasashen turai daga halaka a cikin teku.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Za Ta Kwashe Bakin Haure Dubu 20 Daga Libiya

    Kungiyar Tarayyar Afirka Za Ta Kwashe Bakin Haure Dubu 20 Daga Libiya

    Dec 07, 2017 19:00

    Kungiyar tarayyar Afirka ta dauki kudirin mayar da bakin haure dubu 20 zuwa kasashen su daga kasar Libiya.

  • Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'adda A Garin Benghazi

    Ana Ci Gaba Da Gumurzu Tsakanin Sojojin Libiya Da 'Yan Ta'adda A Garin Benghazi

    Dec 06, 2017 18:56

    Kakakin rundunar sojin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar ya sanar da cewa: Ana ci gaba da dauki ba dadi tsakanin sojojin Libiya da 'yan ta'adda a yankin gabashin kasar.

  • Libya: An Kashe Sojoji Biyu A Fada Da 'Yan ta'adda

    Libya: An Kashe Sojoji Biyu A Fada Da 'Yan ta'adda

    Dec 04, 2017 18:48

    Kakakin sojojin gwamnatin Libya ne ya sanar da kashe sojojin kasar a fada da 'yan ta'adda a yankin Banighazi.

  • Masar Ta Bayyana Damuwarta Kan Dawowar 'Yan Kungiyar Da'ish Zuwa Yankin Arewacin Afrika

    Masar Ta Bayyana Damuwarta Kan Dawowar 'Yan Kungiyar Da'ish Zuwa Yankin Arewacin Afrika

    Dec 04, 2017 06:56

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana tsananin damuwarsa kasarsa kan yiyuwar dawowar 'yan kungiyar ta'addanci ta Da'ish zuwa yankin arewacin Afrika bayan kashin da suka sha a kasashen Siriya da Iraki.

  • Rashin Ruwa Sha Mai Tsabta Yana Barazana Ga Rayuwan Mutane Kimani Miliyon Biyu A Libya

    Rashin Ruwa Sha Mai Tsabta Yana Barazana Ga Rayuwan Mutane Kimani Miliyon Biyu A Libya

    Dec 03, 2017 18:59

    Hukuma mai kula da yara ta MDD , UNICEF ta bada sanarwan cewa akalla mutane miliyon biyu ne suke cikin barazanar kamuwa da cututtuka masu yaduwa sanadiyar rashin ruwan sha mai tsabta a kasar Libya.

  • Bukatar Fira Ministan Libiya Ta Neman Dagewa Kasarsa Takunkumin Sayan Makamai

    Bukatar Fira Ministan Libiya Ta Neman Dagewa Kasarsa Takunkumin Sayan Makamai

    Dec 02, 2017 06:58

    Fira ministan gwamnatin hadin kan kasar Libiya ya bukaci dage wa kasarsa takunkumin sayan makamai da Majalisar Dinkin Duniya ta kakaba wa kasar ta Libiya tun a shekara ta 2011.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS