-
ECOWAS: Ba Za Mu Dauki Lamarin Cin Mutumcin Al'ummomin Kasashenmu Da Sauki Ba
Nov 30, 2017 15:48Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) ta bayyana cewar ba za ta taba daukar cin mutumci da keta hurumin da ake yi wa 'yan kasashenta a Arewacin Afirka musamman a kasar Libiya da sauki, tana mai cewa za ta dau dukkanin matakan da suka dace wajen kare hakkokin al'ummominta.
-
An Cimma Yarjejniyar Dauke Bakin Haure Daga Libya
Nov 30, 2017 11:51Shugabannin tarayyar Afirka a kuma na turai da MDD sun cimma yarjejniyar fitar da bakin hauren cikin gaggawa daga Libya
-
Kungiyar Human Rights Watch Ta Yi Suka Kan Rundunar Sojin Libiya Karkashin Jagorancin Janar Haftar
Nov 30, 2017 06:46Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Human Rights Warch ta yi kakkausar suka kan rundunar sojin Libiya karkashin jagorancin Janar Khalifa Haftar sakamakon aiwatar da kisa kan masu laifi ba tare da gurfanar da su a gaban kuliya ba.
-
D-Congo Ta Kira Yi Jakadanta Daga Libya Akan Cinikin Bayi
Nov 23, 2017 06:38Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato ministan harkokin wajen kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo Leonardo Sheet OKITUNDU, yana kiran 'yan kasarsa da ke Libya da su koma gida.
-
MDD : Guterres Ya Ce Ya Kadu Game Da Batun Cinikin Bakin Haure A Libiya
Nov 21, 2017 10:56Babban Sakatare Na MDD, Antonio Guterres, ya ce ya kadu matuka game da samun labarin cinikin bakin haure a Libiya, yana mai danganta batun da cin zarafin bil adama.
-
Libiya : Faransa Za Ta Karbi Bakin Hauren Farko Daga HCR
Nov 20, 2017 10:01Kasar Faransa ta ce za ta karbi kashin farko na bakin haure da reshen hukumar kula da kaurar bakin haure ta HCR a Nijar ya fitar dasu daga Libiya.
-
Gwamnatin Niger Ta Kirayi Jakadan Kasar Libiya Kan Batun Sayar Da Bakin Haure A Libiya
Nov 20, 2017 06:24Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Niger ya kirayi jakadan Libiya a kasar domin nuna rashin amincewar kasarsa kan batun sayar da bakin haure a matsayin bayi a kasar ta Libiya.
-
AU Ta Yi Tir Da Cinikin Bakin Haure A Libiya
Nov 18, 2017 11:20Shugaban kungiyar tarayya Afrika a wannan karo, kana kuma shugaban kasar Guinea, Alpha Conde, ya yi allawadai da cinikin bakin haure a kasar Libiya.
-
An Soki Tarayyar Turai Akan Mawuyacin Halin Da 'Yan Guudn Hijira Suke Ciki A Libya.
Nov 17, 2017 18:59Kungiyoyin Kasa da kasa sun soki yadda tarayyar turai din take nuna halin ko-in kula akan yadda mawuyacin halin 'yan gudun hijirar da suka fito daga Afirka suke ciki a Libya.
-
An Kai Hare Kan Mayakan Daesh A Jiragen Sama A Kudancin Birnin Sirt Na Kasar Libya
Nov 16, 2017 12:05Wata majiyar sojojin sama na kasar Libya ta bada llabarin kai hare hare da jiragen yaki man mabuyar mayakan kungiyan yan ta'adda ta Daesh a kudancin birnin Sirta.