Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • An Kashe Yan Ta'adda 15 A Tsakiyar Kasar Mali

    An Kashe Yan Ta'adda 15 A Tsakiyar Kasar Mali

    Apr 21, 2018 19:05

    Majiyar sojojin kasar Mali ta bada sanarwan cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka yan ta'adda 15 a wani sumamen da suka kai masu a garin Mupik a tsakiyar kasar.

  • Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ya Mai Da Martani Akan Harin Kasar Mali

    Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ya Mai Da Martani Akan Harin Kasar Mali

    Apr 16, 2018 12:29

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ta bakin kakakinsa Stéphane Dujarric ya kira yi dukkanin bangarori rikici a kasar ta Mali da su mai da wukakensu cikin kube, su rungumi sulhu

  • MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali

    MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali

    Apr 12, 2018 15:30

    Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta soma shirin gano wadanda ke kawo tarnaki a shirin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali, domin kakaba masu takunkumi.

  • Mali: An Kashe 'Yan Takfiriyyah Biyar A Kusa Da Tambutu

    Mali: An Kashe 'Yan Takfiriyyah Biyar A Kusa Da Tambutu

    Apr 09, 2018 09:17

    Kakakin Sojan Faransa a kasar Mali Patrik Steiger ne ya sanar da haka, ba tare da yin cikakken karin bayani akan yadda lamarin ya afku ba

  • An Zarkin Wasu Kasashen Afirka Da Taimakawa 'Yan Tawayen Mali

    An Zarkin Wasu Kasashen Afirka Da Taimakawa 'Yan Tawayen Mali

    Apr 08, 2018 19:06

    Wata majiya a kasar Mali, ta bayyana cewa wasu kasashen yankin ne ke bayar da horo da kuma bayar da makamai ga masu kai hari a kasar

  • An Hallaka 'Yan Ta'adda Biyar A Mali

    An Hallaka 'Yan Ta'adda Biyar A Mali

    Apr 08, 2018 19:02

    Dakarun hadaka dake kasar Mali sun sanar da hallaka 'yan ta'adda biyar a wani sumeme da suka kai sansaninsu a kusa da garin Tombouctou na arewacin kasar

  • Mali: An Kashe Fursunoni 14 A Wani Gidan Kurkuku

    Mali: An Kashe Fursunoni 14 A Wani Gidan Kurkuku

    Apr 07, 2018 18:12

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato majiyar sojan kasar ta Mali na cewa; An kashe fursunonin ne a lokacin da suke kokarin guduwa

  • MDD Ta Sanar Da Mutuwar  Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Biyu A Mali

    MDD Ta Sanar Da Mutuwar Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Biyu A Mali

    Apr 06, 2018 06:29

    Rundunar dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a kasar Mali MINUSMA ta sanar da mutuwar sojojinta biyu da kuma jikkatar wasu 10 na daban a wani hari da aka kai sansaninsu na Aguelhok dake arewa maso gabashin kasar Mali.

  • Kotun ICC Ta Sanar Da Kame Daya Daga Cikin 'Yan Ta'addan Kasar Mali

    Kotun ICC Ta Sanar Da Kame Daya Daga Cikin 'Yan Ta'addan Kasar Mali

    Apr 01, 2018 05:05

    Kotun kasa da kasa mai shari'ar laifuffukan yaki (ICC) ta sanar da kame daya daga cikin 'yan kasar Mali da ake zargi da aikata laifuffukan yaki da take hakkokin bil'adama da aka tafka a kasar Mali din.

  • An Kai Hari Kan Wata Olel A Kasar Mali

    An Kai Hari Kan Wata Olel A Kasar Mali

    Mar 29, 2018 05:39

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani Otel dake cikin garin Bandiagara dake tsakiyar kasar Mali.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS