-
An Kashe Yan Ta'adda 15 A Tsakiyar Kasar Mali
Apr 21, 2018 19:05Majiyar sojojin kasar Mali ta bada sanarwan cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka yan ta'adda 15 a wani sumamen da suka kai masu a garin Mupik a tsakiyar kasar.
-
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ya Mai Da Martani Akan Harin Kasar Mali
Apr 16, 2018 12:29Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ta bakin kakakinsa Stéphane Dujarric ya kira yi dukkanin bangarori rikici a kasar ta Mali da su mai da wukakensu cikin kube, su rungumi sulhu
-
MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali
Apr 12, 2018 15:30Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta soma shirin gano wadanda ke kawo tarnaki a shirin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali, domin kakaba masu takunkumi.
-
Mali: An Kashe 'Yan Takfiriyyah Biyar A Kusa Da Tambutu
Apr 09, 2018 09:17Kakakin Sojan Faransa a kasar Mali Patrik Steiger ne ya sanar da haka, ba tare da yin cikakken karin bayani akan yadda lamarin ya afku ba
-
An Zarkin Wasu Kasashen Afirka Da Taimakawa 'Yan Tawayen Mali
Apr 08, 2018 19:06Wata majiya a kasar Mali, ta bayyana cewa wasu kasashen yankin ne ke bayar da horo da kuma bayar da makamai ga masu kai hari a kasar
-
An Hallaka 'Yan Ta'adda Biyar A Mali
Apr 08, 2018 19:02Dakarun hadaka dake kasar Mali sun sanar da hallaka 'yan ta'adda biyar a wani sumeme da suka kai sansaninsu a kusa da garin Tombouctou na arewacin kasar
-
Mali: An Kashe Fursunoni 14 A Wani Gidan Kurkuku
Apr 07, 2018 18:12Kamfanin dillancin labarun Reuters ya ambato majiyar sojan kasar ta Mali na cewa; An kashe fursunonin ne a lokacin da suke kokarin guduwa
-
MDD Ta Sanar Da Mutuwar Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Biyu A Mali
Apr 06, 2018 06:29Rundunar dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a kasar Mali MINUSMA ta sanar da mutuwar sojojinta biyu da kuma jikkatar wasu 10 na daban a wani hari da aka kai sansaninsu na Aguelhok dake arewa maso gabashin kasar Mali.
-
Kotun ICC Ta Sanar Da Kame Daya Daga Cikin 'Yan Ta'addan Kasar Mali
Apr 01, 2018 05:05Kotun kasa da kasa mai shari'ar laifuffukan yaki (ICC) ta sanar da kame daya daga cikin 'yan kasar Mali da ake zargi da aikata laifuffukan yaki da take hakkokin bil'adama da aka tafka a kasar Mali din.
-
An Kai Hari Kan Wata Olel A Kasar Mali
Mar 29, 2018 05:39Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani Otel dake cikin garin Bandiagara dake tsakiyar kasar Mali.