-
Mutum Guda Ya Mutu A Rikicin 'Yan Sanda Da Masu Zanga-Zanga A Kasar Mali
Aug 18, 2016 05:33Rahotanni daga kasar Mali sun bayyana cewar 'yan sandan kasar sun bindige mutum guda har lahira kana wasu kuma sun sami raunuka a lokacin da 'yan sandan suka bude wuta da nufin tarwatsa wasu matasa masu zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da kame wani dan jarida mai sukar gwamnati da jami'an tsaro suka yi.
-
Rikici ya barke tsakanin Matasa da 'yan sanda a Kasar Mali
Aug 17, 2016 17:58Wani sabon rikici ya barke tsakanin Matasa masu adawa da kamun wani Jaridar wata Radio mai suna muhamad Yusuf a Bamako babban birnin kasar Mali
-
Akalla Sojojin Kasar Mali 5 Ne Suka Rasa Rayukansu
Aug 09, 2016 21:37A ci gaba da kaddamar da hare-hare da masu da'awar jihadi da ke da alka ada kungiyar Alkaida suke yi a Mali, wasu jami'an sojin kasar sun rasa rayukansu a wani hari da 'yan bindigar suka kai kansu.
-
Kashe Dakarun Tabbatar Da Zaman Lafiya A Kasar Mali
Aug 08, 2016 08:11Majalisar Dinkin Duniya Ta Sanar Da Kashe Tare Da Jikkata Dakarun Sulhu Biyar A Mali.
-
Mali : An Tsawaita Dokar Ta Baci Da Watanni Takwas
Jul 31, 2016 16:13Majalisar dokoki a Mali ta amunce da tsawaita dokar ta baki da watannin takwas a wannan kasa dake fama da tashe tashen hankula masu nasaba da na kungiyoyin jihadi da na gungun masu dauke da makamai.
-
Al'ummar Mali Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Goyon Baya Ga Shirin Samar Da Hadin Kan Kasa
Jul 31, 2016 05:08Dubban al'ummar Mali sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga rundunar sojin kasar da shirin gwamnatin Mali na kokarin wanzar da zaman lafiya da sulhu da nufin samun hadin kan kasa.
-
Faransa ta yi maraba da gudumuwar da kasar Mali ke bayar wa a yaki ta ta'addanci
Jul 28, 2016 05:55Shugaban kasar Faransa ya yi marhabin da fadada aiki tare da kasar Mali a fagen yaki da ta'addanci.
-
Damuwa kan halin da 'yan gudun hijra ke ciki a kan iyakokin kasashen Murtaniya da Mali
Jul 25, 2016 10:45Babban kwamishina mai kula da 'yan gudun hijra na MDD ya bayyana damuwarsa kan komawar wasu Matasa daga sansanin Jami'an tsaron Murtaniya zuwa kasar Mali.
-
Damuwa kan halin da 'yan gudun hijra ke ciki a kan iyakokin kasashen Murtaniya da Mali
Jul 25, 2016 10:44Babban kwamishina mai kula da 'yan gudun hijra na MDD ya bayyana damuwarsa kan komawar wasu Matasa daga sansanin Jami'an tsaron Murtaniya zuwa kasar Mali.
-
Gwamnatin Mali Ta Yi Tofin Allah Tsine Kan Sake Bullar Rikici A Arewacin Kasar
Jul 23, 2016 05:51Gwamnatin Mali ta yi tofin Allah tsine kan sake bullar wani sabon rikici a yankin arewacin kasar tare da bayyana shi a matsayin babbar barazana ga shirin wanzar da zaman lafiya da sulhu da aka cimma a kasar.