-
Fraiministan Kasar Mali Ya Gabatar Da Sabbin Majalisar Ministocinsa
Sep 10, 2018 18:54A jiya Lahadi ce sabon Fraiministan kasar Mali Samaila Bubeye Maiga ya gabatar da majalisar ministocinsa don tantancewa ga gaban majalisar dokokin kasar.
-
Shugaban Kasar Mali Ya Jaddada Aniyarsa Ta Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar
Sep 05, 2018 19:08Shugaban kasar Mali ya jaddada aniyar sabuwar gwamnatinsa ta tabbatar da zaman lafiya da sulhu a yankin arewacin kasar da ke fama da tashe-tashen hankula.
-
Shugaban Kasar Mali Ya Yi Rantsuwar Kama Aiki
Sep 04, 2018 18:11Shugaba Ibrahim Bubakar Keita ya yi rantsuwa ne a yau Talata domin fara zango na biyu na shugabancin kasar ta Mali
-
Yan Adawa A Kasar Mali Sun Gudanar Da Zanga Zangar Rashin Amincewa Da Sakamakon Zabe
Sep 02, 2018 06:27Masu adawa da gwamnatin Bubakar Kaita na kasar Mali sun gudanar da zanga zangar nuna rashin amincewarsu da sakamakon zaben da ya bawa shugaba Kaita damar ci gaba da mulkin kasar a karo na biyu.
-
An Bayyana Ranar Zaben Majalisar Dokokin Kasar Mali
Aug 29, 2018 12:09Gwamnatin kasar Mali ta bayyana ranar da za'a gudanar da zaben majalisar dokokin kasar Mali.
-
Kotun Kundin Tsarin Mulki A Mali Ta Amince Da Sakamakon Zaben Shugabancin Kasar
Aug 20, 2018 18:14Kotun da ke kula da kundin tsarin mulkin kasar Mali ta bayyana gamsuwarta da yadda aka gudanar da zaben shugabancin kasar zagaye na biyu tare da amincewa da sakamakon zaben.
-
An Gudanar Da Zanga-Zangar Nuna Adawa Da Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kasar Mali
Aug 18, 2018 19:12Yan adawa a kasar Mali sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa zagaye na biyu da aka gudanar a kasar.
-
An Bayyana Matsalolin Da Shugaban Kasar Mali Zai Fuskanta Bayan Zabensa A Karo Na Biyu
Aug 18, 2018 06:29Masana sun bayyana cewa shugaban kasar Mali Ibrahim Bubakar Kaita yana da tarin matsalolin da yakamata ya warwaresu a zangon shugabancin kasarsa karo na biyu.
-
Mali: 'Yan Adawa Sun Nuna Shakku Kan Sakamakon Zabe Zagaye Na Biyu
Aug 16, 2018 18:09Magoya bayan dan takarar adawa Soumaila Cisse sun nuna rashin gamsuwa da sakamakon zaben shugaban kasar Mali zagaye na biyu da aka gudanar a jiya.
-
Madugun 'Yan Adawar Kasar Mali Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zabe
Aug 14, 2018 13:24Dan takarar jami'iyyar adawa Soumaila Cisse ya ce al'ummar Kasar Mali ba za su lamince da murdiyar zabe ba, don haka al'umma "su tashi tsaye".