-
Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu
Aug 13, 2018 12:47A jiya Lahadi ne aka yi zaben shugaban kasar wanda ya fara daga karfe 8 na safe zuwa karfe 7 na marece
-
An Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu A Mali
Aug 12, 2018 18:59Al'ummar kasar Mali sun gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a wannan lahadi, inda aka fafata tsakanin shugaba mai ci Ibrahim Boubakar Keita da abokin hamayarsa Soumaila Cise.
-
An Kama Mutane Uku Wadanda Ake Tuhuma Da Ayyukan Ta'addanci A Mali
Aug 12, 2018 11:58An kama mutane uku wadanda ake tuhuma da ayyukan ta'addanci a kasar Mali a dai dai lokacin da ake shirin gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a kasar.
-
An Kamala Yakin Neman Zabe Tsagaye Na Biyu A Mali
Aug 10, 2018 18:56A Wannan Juma'a ce aka kawo karshen yakin neman zaben shugabancin kasa zagaye na biyu a Mali, inda ake shirin fafatawa tsakanin shugaba Ibrahim Boubacar Keita da Soumaila Cisse.
-
An Zargi Gwamnatin Kasar Mali Da Kashe Fararen Hula
Aug 10, 2018 06:35Majalisar Dinkin Duniya ce ta zargi sojojin na kasar Mali da kashe fararen hula da suka hada da wasu gwammai da sojojin gwamnati su ka yi wa kisan gilla ba bisa ka'ika ba.
-
Mali: Wasu 'Yan Takara Sun Nuna Rashin Gamsuwa Da Sakamakon Zabe Zagaye Na Farko
Aug 06, 2018 05:51Wasu daga cikin 'yan takarar shugabancin kasar Mali sun nuna rashin gamsuwa da sakamakon zaben da aka gudanar a kasar zagaye na farko, suna masu zargin gwamnati da shirya munakisa.
-
Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Mali
Aug 03, 2018 07:50A Mali, za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar, bayan da aka kasa samun dan takara da ya samu kason da ake bukata domin lashe zaben a tashin farko.
-
An Kashe Mutane 12 A Wata Fafatawa Tsakanin Yan Ta'adda Da Jami'an Tsaro A Tsakiyar Kasar Mali
Aug 01, 2018 18:58Majiyar jami'an tsaro a kasar Mali ta bayyana cewa an kashe sojoji 4 da kuma yan bindiga 8 a wata fafatawa a tsakiyar kasar.
-
EU Ta Bukaci A Bayyana Runfunan Zaben Da Aka Samu Matsala A Mali
Aug 01, 2018 05:30Tawagar 'yan sa ido ta kungiyar tarayya turai ta (EU) a zaben Mali, ta bukaci a bayyana rufunan zaben da aka samu matsala a yayin zaben shugaban kasar da ya gudana a ranar Lahadi data gabata.
-
An Kai Hari Kan Mazabu Da Dama A Mali
Jul 31, 2018 07:24Ma'aikatar cikin gidan kasar Mali ta sanar da cewa hare-hren da aka kai runfunan zabe da dama na kasar lamarin da ya janyo tarnaki a makomar zaben shugaban kasar.