Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Aug 13, 2018 12:47

    A jiya Lahadi ne aka yi zaben shugaban kasar wanda ya fara daga karfe 8 na safe zuwa karfe 7 na marece

  • An Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu A Mali

    An Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu A Mali

    Aug 12, 2018 18:59

    Al'ummar kasar Mali sun gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a wannan lahadi, inda aka fafata tsakanin shugaba mai ci Ibrahim Boubakar Keita da abokin hamayarsa Soumaila Cise.

  • An Kama Mutane Uku Wadanda Ake Tuhuma Da Ayyukan Ta'addanci A Mali

    An Kama Mutane Uku Wadanda Ake Tuhuma Da Ayyukan Ta'addanci A Mali

    Aug 12, 2018 11:58

    An kama mutane uku wadanda ake tuhuma da ayyukan ta'addanci a kasar Mali a dai dai lokacin da ake shirin gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a kasar.

  • An Kamala Yakin Neman Zabe Tsagaye Na Biyu A Mali

    An Kamala Yakin Neman Zabe Tsagaye Na Biyu A Mali

    Aug 10, 2018 18:56

    A Wannan Juma'a ce aka kawo karshen yakin neman zaben shugabancin kasa zagaye na biyu a Mali, inda ake shirin fafatawa tsakanin shugaba Ibrahim Boubacar Keita da Soumaila Cisse.

  • An Zargi Gwamnatin Kasar Mali Da Kashe Fararen Hula

    An Zargi Gwamnatin Kasar Mali Da Kashe Fararen Hula

    Aug 10, 2018 06:35

    Majalisar Dinkin Duniya ce ta zargi sojojin na kasar Mali da kashe fararen hula da suka hada da wasu gwammai da sojojin gwamnati su ka yi wa kisan gilla ba bisa ka'ika ba.

  • Mali: Wasu 'Yan Takara Sun Nuna Rashin Gamsuwa Da Sakamakon Zabe Zagaye Na Farko

    Mali: Wasu 'Yan Takara Sun Nuna Rashin Gamsuwa Da Sakamakon Zabe Zagaye Na Farko

    Aug 06, 2018 05:51

    Wasu daga cikin 'yan takarar shugabancin kasar Mali sun nuna rashin gamsuwa da sakamakon zaben da aka gudanar a kasar zagaye na farko, suna masu zargin gwamnati da shirya munakisa.

  • Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Mali

    Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Mali

    Aug 03, 2018 07:50

    A Mali, za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar, bayan da aka kasa samun dan takara da ya samu kason da ake bukata domin lashe zaben a tashin farko.

  • An Kashe Mutane 12 A Wata Fafatawa Tsakanin Yan Ta'adda Da Jami'an Tsaro A Tsakiyar Kasar Mali

    An Kashe Mutane 12 A Wata Fafatawa Tsakanin Yan Ta'adda Da Jami'an Tsaro A Tsakiyar Kasar Mali

    Aug 01, 2018 18:58

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Mali ta bayyana cewa an kashe sojoji 4 da kuma yan bindiga 8 a wata fafatawa a tsakiyar kasar.

  • EU Ta Bukaci A Bayyana Runfunan Zaben Da Aka Samu Matsala A Mali

    EU Ta Bukaci A Bayyana Runfunan Zaben Da Aka Samu Matsala A Mali

    Aug 01, 2018 05:30

    Tawagar 'yan sa ido ta kungiyar tarayya turai ta (EU) a zaben Mali, ta bukaci a bayyana rufunan zaben da aka samu matsala a yayin zaben shugaban kasar da ya gudana a ranar Lahadi data gabata.

  • An Kai Hari Kan Mazabu Da Dama A Mali

    An Kai Hari Kan Mazabu Da Dama A Mali

    Jul 31, 2018 07:24

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Mali ta sanar da cewa hare-hren da aka kai runfunan zabe da dama na kasar lamarin da ya janyo tarnaki a makomar zaben shugaban kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS