Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • An Kai Hari A Yankin Arewacin Kasar Mali

    An Kai Hari A Yankin Arewacin Kasar Mali

    Jul 30, 2018 12:12

    Masu dauke da makamai sun kai hari da makaman roka a garin Kidal da ke arewacin kasar.

  • Yan Ta'adda Sun Kai Harin Rokoki A Arewacin Mali

    Yan Ta'adda Sun Kai Harin Rokoki A Arewacin Mali

    Jul 30, 2018 06:52

    Yan ta'adda a arewacin kasar Mali sun cilla makaman roka har sau 10 a kan garin Kidal a dai dai lokacinda ake zaben shugaban kasa a duk fadin kasar a jiya Lahadi.

  •  Ana Zaben Shugaban Kasa A Mali

    Ana Zaben Shugaban Kasa A Mali

    Jul 29, 2018 06:30

    A wannn lahadi Al’ummar kasar Mali za su gudanar da zaben shugabancin kasa cikin tsauraran matakan tsaro

  • Rikicin Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutum 17 A Mali

    Rikicin Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutum 17 A Mali

    Jul 28, 2018 12:56

    A yayin da ake shirye shiryen gudanar da zaben shugaban kasa a Mali, rikicin kabilanci ya ci rayukan mutum 17 a tsakiyar kasar.

  • MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar

    MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar

    Jul 21, 2018 05:48

    Wakilin musamman na sakatare Janar na MDD, a yammacin Afrika, Mohamed Ibn Chambas, ya shaida wa kwamitin tsaron MDD, yadda rikicin Mali ke dada shafar makobtanta musamman Nijar da Burkina Faso.

  • MDD Ta Damu Da Ruruwar Rikicin Tsakiyar Mali

    MDD Ta Damu Da Ruruwar Rikicin Tsakiyar Mali

    Jul 19, 2018 05:45

    Babban kwamishinan hukumar kare hakkin bil adama ta Majalsiar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan yadda rikicin kabilanci ke kara kamari a tsakiyar kasar Mali.

  • Nijar Za Ta Aike Da Sojoji  842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)

    Nijar Za Ta Aike Da Sojoji 842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)

    Jul 17, 2018 05:50

    Jamhuriya Nijar ta ce za ta aike da wata bataliyar sojojinta data kunshi dakaru 842 a cikin tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya cewa da (MINUSMA) a kasar Mali.

  • An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Mali

    An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Mali

    Jul 07, 2018 17:48

    A Mali, yau Asabar ce aka fara yakin neman zamen shugaban, inda 'yan takara 24 zasu fafata a zaben na ranar 29 ga watan nan na Yuli da muke ciki.

  • An Kai Wa Sojojin Faransa Hari A Mali

    An Kai Wa Sojojin Faransa Hari A Mali

    Jul 01, 2018 15:05

    Rahotannin dake cin karo da juna Mali, na cewa an kai wa sojojin Faransa hari a yankin Gao a tsakiyar kasar daga arewaci.

  • Faransa Ta Yi Alawadai Kan Harin Da Aka Kai Hedkwatar Rundunar G5 Sahel

    Faransa Ta Yi Alawadai Kan Harin Da Aka Kai Hedkwatar Rundunar G5 Sahel

    Jun 30, 2018 19:04

    Shugaban Faransa Emmanuel Macron da takwaran sa na Kamaru sunyi allah wadai da harin da kungiyar jihadi ta kai cibiyar rundunar tsaro ta G5 a garin Sevare dake kasar Mali.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS