-
An Kai Hari A Yankin Arewacin Kasar Mali
Jul 30, 2018 12:12Masu dauke da makamai sun kai hari da makaman roka a garin Kidal da ke arewacin kasar.
-
Yan Ta'adda Sun Kai Harin Rokoki A Arewacin Mali
Jul 30, 2018 06:52Yan ta'adda a arewacin kasar Mali sun cilla makaman roka har sau 10 a kan garin Kidal a dai dai lokacinda ake zaben shugaban kasa a duk fadin kasar a jiya Lahadi.
-
Ana Zaben Shugaban Kasa A Mali
Jul 29, 2018 06:30A wannn lahadi Al’ummar kasar Mali za su gudanar da zaben shugabancin kasa cikin tsauraran matakan tsaro
-
Rikicin Kabilanci Ya Ci Rayukan Mutum 17 A Mali
Jul 28, 2018 12:56A yayin da ake shirye shiryen gudanar da zaben shugaban kasa a Mali, rikicin kabilanci ya ci rayukan mutum 17 a tsakiyar kasar.
-
MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar
Jul 21, 2018 05:48Wakilin musamman na sakatare Janar na MDD, a yammacin Afrika, Mohamed Ibn Chambas, ya shaida wa kwamitin tsaron MDD, yadda rikicin Mali ke dada shafar makobtanta musamman Nijar da Burkina Faso.
-
MDD Ta Damu Da Ruruwar Rikicin Tsakiyar Mali
Jul 19, 2018 05:45Babban kwamishinan hukumar kare hakkin bil adama ta Majalsiar Dinkin Duniya, ya nuna matukar damuwarsa akan yadda rikicin kabilanci ke kara kamari a tsakiyar kasar Mali.
-
Nijar Za Ta Aike Da Sojoji 842 A Cikin Tawagar (MINUSMA)
Jul 17, 2018 05:50Jamhuriya Nijar ta ce za ta aike da wata bataliyar sojojinta data kunshi dakaru 842 a cikin tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya cewa da (MINUSMA) a kasar Mali.
-
An Fara Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa A Mali
Jul 07, 2018 17:48A Mali, yau Asabar ce aka fara yakin neman zamen shugaban, inda 'yan takara 24 zasu fafata a zaben na ranar 29 ga watan nan na Yuli da muke ciki.
-
An Kai Wa Sojojin Faransa Hari A Mali
Jul 01, 2018 15:05Rahotannin dake cin karo da juna Mali, na cewa an kai wa sojojin Faransa hari a yankin Gao a tsakiyar kasar daga arewaci.
-
Faransa Ta Yi Alawadai Kan Harin Da Aka Kai Hedkwatar Rundunar G5 Sahel
Jun 30, 2018 19:04Shugaban Faransa Emmanuel Macron da takwaran sa na Kamaru sunyi allah wadai da harin da kungiyar jihadi ta kai cibiyar rundunar tsaro ta G5 a garin Sevare dake kasar Mali.