-
Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Ki Yin Allawadai Da Hare-Haren Da Aka Kaiwa Kasar Siriya
Apr 15, 2018 06:33Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya yi watsi da bukatar kasar Rasha na yin allahwadai da hare-haren da kasashen Amurka, Faransa da Britania suka kai kan wasu wurare a kasar Siriya a ranar Asabar.
-
MDD: Boko Haram Sun Sace Sama Da Kanana Yara 1000, Tun Daga 2013
Apr 13, 2018 05:51Hukumar Kula Da Kananan Yara Ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ta sanar da cewa 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram sun sace sama da kananan yara 1000 a yankunan arewa maso gabashin Nijeriya tun daga shekara ta 2013.
-
MDD Za Ta Hukunta Masu Kawo Cikas A Shirin Shinfida Zaman Lafiya A Mali
Apr 12, 2018 15:30Majalisar Dinkin Duniya ta ce za ta soma shirin gano wadanda ke kawo tarnaki a shirin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali, domin kakaba masu takunkumi.
-
MDD Ta Sanar Da Mutuwar Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Biyu A Mali
Apr 06, 2018 06:29Rundunar dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a kasar Mali MINUSMA ta sanar da mutuwar sojojinta biyu da kuma jikkatar wasu 10 na daban a wani hari da aka kai sansaninsu na Aguelhok dake arewa maso gabashin kasar Mali.
-
Afirka Ta Tsakiya: An saki Mutane 15 Da 'Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Su
Apr 04, 2018 05:49Jami'an majalisar dinkin duniya sun sanar da cewa 'yan bindiga sun saki mutane 15 da suka yi garkuwa da su a rikicin baya-bayan nan a yankin yammacin kasar.
-
Isra'ila Ta Soke Yarjejeniyar Bakin Haure Da MDD
Apr 03, 2018 11:10Firayi Ministan yahudawan mamaya na Israila, Benjamin Netanyahu, ya sanar da soke yarjejeniyar bada izinin zama ga bakin haure 'yan Afrika.
-
MDD Ta Nuna Alhini Kan Mutuwar Winnie Mandela
Apr 03, 2018 11:04Babban sakatare na MDD, Antonio Guterres ya nuna alhini kan mutuwar Winnie Madikizela-Mandela, tsohuwar matar marigayi Nelson Mandela kuma shugaban gwagwarmayar yaki da wariyar launin fata.
-
Tawagar MDD Ta Fice Daga Laberiya
Mar 31, 2018 10:36Bayan shafe shekaru 14, na aikin wanzar da zaman lafiya, tawagar MDD ta (Minul) ta fice daga kasar Laberiya a jiya Juma'a.
-
Gargadi Kan Bullar Wata Sabuwar Masifar Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Yammacin Turai
Mar 26, 2018 12:29Babban jami'in Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan bullar sabuwar masifar kwararan 'yan gudun hijira zuwa kasashen yammacin Turai.
-
MDD:An Kashe Fararen Hula 6100 A Yemen
Mar 23, 2018 17:49Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa cikin shekaru uku na yaki a kasar Yemen an kashe fararen hula 6100, daga ciki akwai kananen yara 1500.