-
Jakadan Siriya A MDD: Rikicin Siriya Ba Yakin Basasa Ba Ne
Sep 07, 2016 01:25Jakadan kasar Siriya na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya Dakta Bashar al-Ja'afari ya bayyana cewar rikicin da ke faruwa a kasar Siriyan ba yakin basasa ba ne, face dai wani makirci ne aka shirya wa kasar ta hanyar shigo da dubban 'yan ta'adda cikin kasar.
-
An Tsaida Ranar 9 Ga Satumba A Matsayin Ranar Da Za'a Zabi Magajin Ban Ki Moon
Sep 03, 2016 01:03Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da ranar 9 ga watan Satumban nan da muke ciki a matsayin ranar da za a kada kuri'a domin zaban sabon babban sakataren majalisar wanda zai gaji babban sakataren na yanzu Mr. Ban Ki Moon.
-
An yi watsi da binciken MDD kan amfani da makamai masu guba a Siriya
Aug 31, 2016 03:30Wakilan Rasha da Siriya a Majalisar Dinkin Duniya sun yi watsi da sakamakon bincikin Majalisar kan amfani da makamai masu guba daga Gwamnatin Siriya
-
UNESCO ta yi alawadai da kisan Dan jarida a kasar Brazil
Aug 27, 2016 01:03UNESCO ta yi alawadai da kisan dan jaridar kasar Brazil sannan kuma ta bukaci magabatan da su gaggauta gudanar da bincike a kan lamarin.
-
Hukumar Kare Hakkin Bil-Adama Ta MDD Ta Bukaci Gudanar Da Bincike Kan Take Hakkin Bil-Adama A Yamen
Aug 25, 2016 12:25Hukumar Kolin Kula da Kare Hakkin bil-Adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci kafa wani kwamiti da zai gudanar da bincike kan take hakkokin bil-Adama a kasar Yamen.
-
MDD Ta Nada Jami'in Bincike Mai Cin Gashin Kansa Kan Rikicin Kasar Sudan Ta Kudu
Aug 24, 2016 00:42Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki Moon ya sanar da nada tsohon sojan kasar Holland Manjo Janar patrick Cammaert a matsayin jami'i mai gudanar da bincike kan rikicin da ya faru a birnin Juba, babban birnin kasar Sudan ta Kudu a watan Yulin da ya gabata lamarin da ya sake janyo rikici da zaman dardar na siyasa a kasar.
-
Gargadin Majalisar Dinkin Duniya Kan Yanayin 'Yan Gudun Hijira A Kasar Uganda.
Aug 18, 2016 01:04Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi da kuma nuna tsananin damuwarta dangane da yanayin da 'yan gudun hijira su ke ciki a kasar Uganda.
-
Rahoton MDD Kan Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hare-Haren Saudiyya Kan Yemen
Aug 13, 2016 01:13Majalisar dinkin duniya ta fitar da wani rahoto a jiya dangane da adadin mutanen da suka rasa rayukansu tun bayan da Saudiyyah ta fara kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen a cikin watan Maris na shekara ta 2015.
-
De Mustura ya fara tattaunawa da Rasha kan tsagaita wuta na sa'o'i 48 a Siriya
Aug 11, 2016 14:31Manzon Musaman na MDD kan Kasar Siriya ya ce suna tattaunawa da magabatan Rasha kan tsagaita wuta na sa'o'i 48 a kasar Siriya
-
Sudan Ta Kudu Ta Musanta Zargin MDD Ga Sojojinta Na Yin Fyade Da Sauransu
Aug 05, 2016 05:44Kasar Sudan ta kudu ta yi watsi da zargin da Majalisar Dinkin Duniya ta yi na cewa sojojinta sun yi fyade da kuma kashe fararen hula a yayin da kuma bayan rikicin kabilancin da ya faru a watan da ya gabata a birnin Juba, babban birnin kasar.