-
MDD Ta Sanar Da Karuwar Zarge Zargen Lalata Da Kananan Yara Tsakanin Dakatunta
Mar 04, 2016 13:01Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an samu karuwar zarge zargen lalata da kananan yara da yin fyade wa mata da ake yi wa dakarun tabbatar da zaman lafiya na majalisar a shekarar da ta gabata ta 2015.
-
Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Karfafa Takunkumi Masu Tsauri A Kan Koriya Ta Arewa
Mar 02, 2016 13:56Kwamitin tsaro na MDD ya karfafa wasu jerin takunkumi masu tsauri a kan Koriya Ta Arewa saboda harba makami mai linzamin da mahukuntan kasar sukayi a kwanan baya.
-
Ban-Ki Moon Ya Yi Allah Wadai Game Da Ta'addancin Saudiyya A Yemen
Feb 29, 2016 13:17Babban saktaren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kakausar suka kan yadda kawance Saudiya ke ci gaba da kashe fararen hula a kasar Yemen.
-
Babban Sakataren MDD Ya Bukaci Yin Bincike Kan Hare-Haren Saudiyya Kan Yamen
Feb 29, 2016 07:49Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci gudanar da bincike kan hare-haren wuce gona da iri da mahukuntan Saudiyya ke jagoranta kan kasar Yamen.
-
MDD Da Kungiyoyin Agaji Zasu Agazawa Siriyawa 154,000
Feb 29, 2016 02:46MDD da kungiyoyin agaji na kasa da kasa sun ce a shirye suke domin agazawa wasu 'yan kasar 154,000 dake cikin mawuyacin hali a wasu yankunan kasar dake da wahala shiga.
-
Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Jaddada Kawo Karshen Rikici A Kasar Siriya
Feb 26, 2016 06:05Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada wajabcin kawo karshen duk wani tashe-tashen hankula a kasar Siriya.
-
MDD ta yi alawadai kan yadda aka rusa gine-ginen kasar Siriya
Feb 23, 2016 13:43Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwarta tare da yin alawadai kan yadda aka rusa manyan gine-ginen kasar Siriya
-
MDD: Dubban Mutane Suna Bukatar Taimakon Gaggawa Na Abinci A Nijar
Feb 18, 2016 14:03Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar dubun dubatan mutane a Jamhuriyar Nijar suna bukatar taimakon abinci na gaggawa da magance irin matsalar rashin abinci da suke fuskanta.
-
Kungiyar Lafiya Ta Duniya Ta Bayyana Shirinta Na Yaki da Cutar Zika
Feb 17, 2016 13:28Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Ce tana bukatar $ million 56 domin yakin da cutar Zika
-
Wajabcin Kawo Karshen Tashe-Tashen Hankula A Kasar Siriya
Feb 15, 2016 13:35Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Siriya ya jaddada wajabcin kawo karshen duk wasu tashe-tashen hankula a kasar ta Siriya.