-
Tarayyar Turai Ta Yi Tayin Bada Kudade Ga Jumhuriyar Niger Dangane Da Matsalar Kwararar Bakin Haure
Dec 17, 2016 13:46Tarayyar Turai ba yi tayin bada wasu kokade ga gwamnatin Jumhuriyar Niger don ta shiga cikin shirin kasashen na yaki da kwarara bakin haure zuwa kasashensu.
-
Hare Haren Boko Haram Sun Hana Isar Da Kayakin Agaji Zuwa Gabacin Niger
Dec 01, 2016 11:47Kungiyoyin bada agaji a jumhuriyar Niger sun bayyana cewa hare haren mayakan kungiyar Boko Haram a kudu maso gabacin kasar sun hana isar da kayakin agaji ga yan gudun hijira kimani dubu 200 wadanda suka fito daga tarayyar Nigeria da kuma Jumhuriyar Niger, wadanda kuma aka tsugunar da su a yankin Diffa.
-
Kimanin Mutane miliyan biyu ne ke bukatar taimakon gaggawa a Nijer
Nov 27, 2016 15:43Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa kimanin Mutane milyan biyu ne ke bukatar taimakon abinci a jumhoriyar Nijer
-
Jami'an Tsaron Nijar 2 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Ta'addanci
Nov 26, 2016 03:22Sojojin Jamhuriyar Nijar biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani harin ta'addanci da wasu 'yan bindiga suka kai kansu a kusa da iyakokin kasar da Mali.
-
An Kashe Wani Adadi Mai Yawa Na 'Yan Boko Haram A Kasar Kamaru
Nov 12, 2016 13:20Majiyoyi tsaron kasar Kamaru sun ba da labarin cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan kungiyar Boko Haram da kuma raunana wasu da dama a arewacin kasar ta Kamaru.
-
Gwamnatin Niger Ta Jaddada Bykatar Yaki Da Yan Ta'adda A Kasar
Nov 04, 2016 04:09Gwamnatin kasar Niger ta bayyana cewa yan ta'adda wadanda suke zaune a arewacin kasar Mali sune da alhakin tashe tashen hankula a arewacin kasar a cikin yan kwanakin da suka gabata.
-
Nijar : An Cafke Mutane 38 Bayan Rikicin Manoma da Makiyaya
Nov 03, 2016 02:50Rahotanni daga Jamhuriya Nijar na cewa 'yan sanda sun cafke mutane 38 wadanda galibi matasa ne manoma, bayan rikicin da ya faru tsakanin manoma da makiyaya.
-
Mutane 8 Ne Suka Rasa Rayukansu A Wani Fada Da Ya Barke Tsakanin Fulani Makiya Da Manoma Kudancin Niger
Nov 02, 2016 07:10Majiyar labarai a kudancin kasar Niger ta bayyana cewa mutane 8 ne suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka ji rauni a wani fadan da ya barke tsakanin fulani makiya da kuma manoma a jiya Talata.
-
Ministan Harkokin Wajen Nijar Ya Ziyarci Iran
Nov 01, 2016 01:30A jiya Litinin ce ministan harkokin wajen jamhuriya Nijar Ibrahim Yakuba ya gana da takwaransa na Iran, Muhammad Javad Zarif a birnin Tehran.
-
Nijar: Taron Kasashe Masu Makwabtaka Da Libya Ya ki amincewa da Shigar Sojojin Waje
Oct 20, 2016 08:28kin Amincewa Da Shigar Sojojin Waje Cikin Kasarta