-
Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Gidan Kurkuku A Jamhuriyar Niger
Oct 17, 2016 13:27Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki kan gidan kurkuku da ke arewa maso yammacin birnin Yameiy fadar mulkin Jamhuiriyar Niger a safiyar yau Litinin da nufin 'yantar da mutanensu da ake tsare da su a wannan kurkukun.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Abalak Dake Cikin Jihar Tahoua A Kasar Nijer
Oct 15, 2016 07:18Wani babban jami'in tsaron Nijer ya sanar da wasu 'yan bindiga sun kai hari a garin abalak dake cikin jihar Tahoua a daren jiya juma'a.
-
Taron kai harin gare dangi a kan Kungiyar Boko haram
Oct 14, 2016 07:33Manyan komondojin yankin tabkin Chadi sun fara gudanar da taro domin duba hanyoyin da ya kamata su bi wajen kai harin kare dangi kan kungiyar boko haram a Jumhoriyar Nijer
-
Angela Merkel Da Shugaba Isufu Sun Tattauna Matsalar Tsaro Da Ci Gaban Nijar
Oct 11, 2016 01:56A ziyarar da ta kai kasar Nijar, shugabar gwamnatin Jamus, Angela Markel ta tattaunawa da shugaba Muhammadu Isufu na Nijar din inda ta yi alkawarin taimaka wa kasar a fagagen tsaro, ilimi da aikin gona da bugu da kari kan matsalar bakin haure.
-
Shugabar Gwamnatin Jamus Za Ta Ziyarci Nijar
Oct 10, 2016 01:35A wannan Litinin ce shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel, ke fara wata ziyara aiki a Jamhuriya Nijar a ci gaba da ran gadin da take a wasu kasashen nahiyar Afrika.
-
Jamus za ta kafa sansanin Soja a Nijer
Oct 07, 2016 01:35Kasar Jamus ta bayyana shirin ta na kafa Sansanin Soja a Jumhoriyar Nijer
-
An kai hari sansani 'yan gudun hijra a kusa da iyakar Nijer da Mali
Oct 07, 2016 01:02Harin da aka kai sansanin 'yan gudun hijrar Mali dake kusa da kan iyakar kasar Nijer da Mali ya yi sanadiyar mutuwar Sojojin Nijer da Dama
-
Jamus Za Ta Kafa Sansanin Soji A Nijar
Oct 06, 2016 02:25Kasar Jamus za ta gina wani sansanin soji a Jamhuriyar Nijar domin fada da ayyukan ta’addanci a makofciyar kasar Mali.
-
Sojojin Nijar Da Chadi Sun Kashe 'Yan Boko Haram Sama Da 100
Oct 02, 2016 07:50Ma'aikatar tsaron kasar Nijar ta bayyana cewar sojojin kasar da na kasar Chadi sun sami nasarar hallaka sama da 'yan kungiyar Boko Haram 100 a wasu hare-haren da suka kai musu a watannin baya-bayan nan.
-
Gwamnatin Amurka Zara Kashe Dala Miloyon Dari Don Gina Sansanin Sojojinta A Arewacin Niger
Oct 02, 2016 01:58-Gwamnatin kasar Amurka zata kashe dalar Amurka million 100 don gina sansanin sojojinta a arewacin kasar Niger.