Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • 'Yan Adawan Nijar Sun Sanar Da Aniyarsu Ta Tattaunawa Da Shugaban Kasar

    'Yan Adawan Nijar Sun Sanar Da Aniyarsu Ta Tattaunawa Da Shugaban Kasar

    Mar 29, 2016 00:13

    'Yan adawa a Jamhuriyar Nijar sun sanar da aniyarsu ta zama teburin tattaunawa da shugaban kasar Mahamadou Issoufou bayan da suka kaurace da zagaye na biyu na zaben shugaban kasar da aka gudanar a kwanakin baya.

  • Fatan Wasu 'Yan Nijar Ga Sabuwar Majalisa

    Fatan Wasu 'Yan Nijar Ga Sabuwar Majalisa

    Mar 25, 2016 13:36

    Wasu daga cikin mutanen Nijar na yi kira ga sabuwar majalisar da aka zaba akasar da ta yi aikin da ya kawo ta.

  • Nijar : Mutane Biyar Sun Mutu Sanadin Fashewar Wasu Abubuwa Masu karfin gaske A Agades

    Nijar : Mutane Biyar Sun Mutu Sanadin Fashewar Wasu Abubuwa Masu karfin gaske A Agades

    Mar 24, 2016 14:53

    hukumomi a jihar Agades dake arewacin jamhuriya Nijar sun tabbatar da mutuwar mutane biyar da kuma wasu 11 da suka raunana sakamakon fashewar wasu abubuwa masu karfin gaske a unguwar Pays Bas a cikin daren Laraba data gabata.

  • Kungiyar Boko Haram ta fitar da Wani sabon faifan bidiyo

    Kungiyar Boko Haram ta fitar da Wani sabon faifan bidiyo

    Mar 24, 2016 12:42

    Kungiyar Boko Haram ta fitar da wani sabon bidiyo da ke tabbatar da cewa shugaban Kungiyar Abubakar Shekau na raye.

  • 'Yan Adawar Nijar Sun kaurace wa zaman sabuwar majalisar dokokin kasar

    'Yan Adawar Nijar Sun kaurace wa zaman sabuwar majalisar dokokin kasar

    Mar 24, 2016 12:24

    Daukacin 'yan majalisa da aka zaba karkashin jam'iyyun adawar a jumhoriyar Nijar sun kauracewa bikin girka sabuwar majalisar dokoki da ya gudana a birnin Yamai fadar milkin kasar

  • 'Yan Adawar Nijar ta kaurace wa zaman sabuwar majalisar dokokin kasar

    'Yan Adawar Nijar ta kaurace wa zaman sabuwar majalisar dokokin kasar

    Mar 24, 2016 12:20

    Daukacin 'yan majalisa da aka zaba karkashin jam'iyyun adawar a jumhoriyar Nijar sun kauracewa bikin girka sabuwar majalisar dokoki da ya gudana a birnin Yamai fadar milkin kasar

  • Nijar : Mahamadu Isufu Ya Yi Kira Kan Kafa Gwamnatin Hadin Kai

    Nijar : Mahamadu Isufu Ya Yi Kira Kan Kafa Gwamnatin Hadin Kai

    Mar 24, 2016 01:24

    Shugaban jamhuriyar Nijar Issoufou Mahamadou ya ce a shirye ya ke domin kafa gwamnatin hadin-kan kasa da za ta kunshi 'yan adawa domin tunkarar kalubalolin dake gaban wannan kasa.

  • Niger: Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Niger: Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Mar 23, 2016 14:57

    ama’a masu saurare Assalamu Alaikum, barkanku da warhaka barkanmu da sake saduwa da kua cikin wannan shiri na Afirka a mako.

  • Nijar : Mahamadu Isufu Ya Lashe Zabe Da Kashi 92.49%

    Nijar : Mahamadu Isufu Ya Lashe Zabe Da Kashi 92.49%

    Mar 22, 2016 12:38

    Hukumar zabe mai zamen kan ta a jamhuriya Nijar (CENI) ta sanar da sakamakon zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka kada kuria'a a Ranar lahadi data gabata inda shugaban kasar mai barin gado Mahamadu Isufu na Jamiyyar PNDS tarayya ya lashe zaben da kashi 92.49%

  • Ana Ci Gaba Kidayen Kuri'u A Nijar A Zaben Da Ake Ganin Shugaba Issoufou Ne Zai Lashe

    Ana Ci Gaba Kidayen Kuri'u A Nijar A Zaben Da Ake Ganin Shugaba Issoufou Ne Zai Lashe

    Mar 21, 2016 06:00

    Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar suna nuni da cewa ana ci gaba da tattarawa da kuma kidayaen kuri'un da aka kada a zaben shugaban kasar zagaye na biyu da aka gudanar jiya Lahadi da ake ganin shugaban kasar mai ci Mahammadu Issoufou ne zai lashe sakamakon kauracewa zaben da 'yan adawa suka yi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS