-
Nijar : Ana Zaben Shugaban Kasa A Zagaye Na Biyu
Mar 20, 2016 00:52A jamhuriya Nijar, bayan wata guda da gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko, yau ne al'ummar kasar da suka tantanci kada kuri'a ke zaben shugaban kasa a zagaye na biyu.
-
Faransa / Nijar : Hama Amadu Na Samun Sauki
Mar 19, 2016 07:21Dan takarar shugaban kasa a zagaye na biyu a Nijar Mal. Hama Amadu na samun sauki a jinyar da yake a Faransa, amma za'a ci gaba da duba lafiyar sa har tsawon kwanakii goma nan gaba, kamar likitan sa Luc Karsenty ya sanar.
-
Nijar : An Kashe Wasu Jami'an Jandarma 3 da Soja Guda
Mar 18, 2016 07:10Hukumomi a jamhuriya Nijar sun sanar da mutuwar wasu jami'an tsaro kasar na Jandarma uku a garin Dolbel dake kan iyaka da Burkina Faso, yammacin kasar a yayin wani harin kwantar bauna da ake dangantawa dana kungiyar Al'Qaida reshen kasashen Larabawa wato AQMI ta kai masu a jiya Alhamis.
-
An Bukaci Gwamnatin Nijer ta tattauna da 'yan adawa
Mar 13, 2016 05:07Hadadiyar kungiyar ma'aikatan Nijer sun bukaci Gwamnati da ta tattaunawa da 'yan Adawa
-
Hamma Amadou Zai Shiga Zagaye Na Biyu Na Zaben Niger
Mar 12, 2016 05:29Lauyan jagoran 'yan adawa a Nijar Hama Amadou, Mossi Boubacar ya sanar da cewa Hama Amadou zai shiga zaben shugaban kasar zagaye na biyu da za a gudanar a ranar 20 ga watan Maris din nan sabanin sanarwar da aka yi a baya na cewa ba zai tsaya din ba.
-
Kauracewa zaben da 'yan adawa suka yi A Nijer ba zai gyara kasar ba.
Mar 10, 2016 06:21Kungiyoyin Farar hula A jumhoriyar Nijer sun bayyana damuwarsu kan halin da aka za ta shiga bayan matakin da gungun jam'iyun adawa suka dauka na kauracewa zaben shugaban kasa zagaye na biyu.
-
Nijar : Har Yanzu Babu Tabas Akan Makomar Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu
Mar 10, 2016 03:08A Jamhuriya Nijar tun dai bayan da kawancen adawa na kasar ya sanar da kauracewa zaben shugaban kasar zagaye na biyu, har yanzu babu tabas akan makomar zaben ko kuma wa zai fafata da shugaban kasar mai barin gado Mahamadu Issufu.
-
Nijar : An Soma Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu
Mar 08, 2016 12:31A Jamhuriya Nijar yau Talata ne aka shiga yakin neman zaben shugabhan kasa a zagaye na biyu da za'ayi a ranar 20 ga watan nan tsakanin shugaba mai barin gado Mahamadu Issufu da abokin hammayyarsa Hama Amadu dake tsare a gidan kurkuku.
-
Jawabin Shugaba Isufu Bayan Zabe Zagaye Na Farko 2016
Mar 03, 2016 02:28Shugaba Muhamamdu Isufu na Jamhuriyar Nijar ya yi jawabi dangane da zaben da aka gudanar a zagaye na farko.
-
'Yan Aadawa Za Su Mara Wa Hama Amadu Baya A Zagaye Na Biyu
Mar 03, 2016 07:29jami'iyyun adawar siyasa a jamhuriyar Nijar za su hadu mara wa Hama Amadu baya a zaben shugaban kasa zagaye na biyu.