Jawabin Shugaba Isufu Bayan Zabe Zagaye Na Farko 2016
Mar 03, 2016 02:28 UTC
Shugaba Muhamamdu Isufu na Jamhuriyar Nijar ya yi jawabi dangane da zaben da aka gudanar a zagaye na farko.
Shugaba Muhamamdu Isufu na Jamhuriyar Nijar ya yi jawabi dangane da zaben da aka gudanar a zagaye na farko, da kuma shirin zuwa zagaye na biyu.
Tags