-
Sakamakon Zaben Nijar Zagayen Farko 2016
Mar 03, 2016 01:54Hukumar zabe ta CENI a jamhuriyar Nijar ta sanar da sakamakon zaben shugaban kasa zagaye na farko.
-
Sanar Da Sakamakon Zaben Nijar Zagaye Na Faro
Mar 02, 2016 04:22Jama’a masu Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da kua cikin wanann shiri na Afirka a mako.
-
Zaben Shugaban Kasa A Jamhuriyar Nijar 2016
Feb 29, 2016 03:15Shiri na musamman dangane da zaben shugaban kasa da kuma na 'yan majalisar dokoki da aka gudanar a jamhuriyar Nijar a cikin wanann mako.
-
Zaben Nijar 2016 : Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasa
Feb 27, 2016 02:35A jamhuriya Nijar, bayan shafe kusan kwananki biyar na dakon sakamakon zabe, yanzu dai ta tabbata cewa za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar bayan da hukumar zaben kasar ta sanar da sakamakon zaben da aka gudanar a ranakun Lahadi da Litinin.
-
Zaben Nijar 2016 : Mahamadu Isufu Na Kan Gaba
Feb 25, 2016 14:45Bayanai daga jamhuriya Nijar na cewa saura kiris shugaban kasar mai barin gado Mahamadu Issufu ya lashe zaben tun a zagayen farko kamar yadda yayi alkawari a yakin neman zaben sa.
-
Kungiyar ECOWAS ko CEDEAO Ta Amince Da Zaben Da Aka Gudanar A Niger
Feb 24, 2016 14:49Kungiyar gabayyar tattalin arziki na kasashen yamacin Africa ECOWAS ko
-
'Yan Adawa Sun yi Watsi Da sakamon Zabe A Nijer
Feb 23, 2016 14:10Yayin Da Hukumar Zabe Ci gaba da bayyana sakamakon Zabe a Jamhoriyar Nijer ,'Yan Adawa Sun Watsi da sakamakon farkon da aka fitar
-
Nijer : An Fara Sanar Da Kwarya-Kwarya Sakamakon Zabe
Feb 23, 2016 05:06Hukumar zaben kasar wato CENI na sa ran fitar da sakamakon zaben ne cikin kwanaki uku.
-
Zaben Nijar Ya Kai Rana Ta Biyu A Wasu Jihohi Saboda Wasu Matsaloli
Feb 22, 2016 07:29Rahotanni da Jamhuriyar Nijar sun ce an dage gudanar da zaben shugaban kasar da na 'yan majalisu da aka gudanar jiya Lahadi zuwa yau Litinin a wasu jihohi na kasar saboda rashin isar kayan aiki da kuma wasu matsaloli da aka fuskanta.
-
Am Sami Yan Matsaloli A Zaben Jumhuriar Niger
Feb 22, 2016 01:16Jam'iyyun adawa a zaben da aka gudanar a jumhuriyar Niger a jiya Lahadi sun bayyana cewa an sabi wasu matsalolin a zaben da aka gudanar a jiya lahadin.