Sakamakon Zaben Nijar Zagayen Farko 2016
Mar 03, 2016 01:54 UTC
Hukumar zabe ta CENI a jamhuriyar Nijar ta sanar da sakamakon zaben shugaban kasa zagaye na farko.
Hukumar zabe ta CENI a jamhuriyar Nijar ta sanar da sakamakon zaben shugaban kasa zagaye na farko, wanda kuma sakamakon rashin samun wanda ya lashe kashi 50%, ya zama wajibi a je zagaye na biyu tsakanin Muhmmadu Isufu da mai biye masa Hama Amadu.
Tags