-
An Fara Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisu A Nijar
Feb 21, 2016 07:18An fara gudanar da zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu a Jamhuriyar Nijar inda al’ummar kasar za su zabi sabon shugaban kasar cikin 'yan takara 15 da suke fafatawa ciki kuwa har da shugaban kasar mai ci Mahammadu Issoufou wanda ke neman wa'adi na biyu.
-
Zaben Jamhuriyar Nijar A Yau
Feb 21, 2016 03:05A Yau Ne Al'ummar Nijer za su gudanar da zabe domin zaben sabon shugaban kasa da 'yan Majalisun dokokin kasar da za su jagoranci kasar tsahon shekaru biyar masu zuwa
-
An Kawo Karshen Yakin Neman Zaben Da Za'a Gudanar Gobe Lahadi A Nijar
Feb 20, 2016 07:21Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar suna nuni da cewa an kawo karshen yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin kasar da za a yi gobe Lahadi a daidai lokacin da dukkanin 'yan takarar suke sanar da fatansu na lashe zaben da za a gudanar din.
-
MDD: Dubban Mutane Suna Bukatar Taimakon Gaggawa Na Abinci A Nijar
Feb 18, 2016 14:03Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar dubun dubatan mutane a Jamhuriyar Nijar suna bukatar taimakon abinci na gaggawa da magance irin matsalar rashin abinci da suke fuskanta.
-
An Saussauta Dokar Ta Bace A Jihar Diffa Dake Jamhuriyyar Nijer
Feb 06, 2016 08:19Gwamnatin Jihar Diffa Dake Kudu Maso gabashin Jumhoriyar Nijer ta sassauta Dokar Ta Bace domin 'yan siyasa su samu damar yakin neman zabe.
-
Nijer : Mahamadu Issufu Ya Yi Alkawalin Lashe Zabe Tun Zagayen Farko
Feb 02, 2016 02:23A Ranar 21 Ga watan Fabrairu nan ne al'umma kasar ta Nijer ke kada kuri'a a zaben shugaban kasa gami dana 'yan majalisar dokoki