Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

niger

  • An Fara Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisu A Nijar

    An Fara Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisu A Nijar

    Feb 21, 2016 07:18

    An fara gudanar da zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu a Jamhuriyar Nijar inda al’ummar kasar za su zabi sabon shugaban kasar cikin 'yan takara 15 da suke fafatawa ciki kuwa har da shugaban kasar mai ci Mahammadu Issoufou wanda ke neman wa'adi na biyu.

  • Zaben Jamhuriyar Nijar A Yau

    Zaben Jamhuriyar Nijar A Yau

    Feb 21, 2016 03:05

    A Yau Ne Al'ummar Nijer za su gudanar da zabe domin zaben sabon shugaban kasa da 'yan Majalisun dokokin kasar da za su jagoranci kasar tsahon shekaru biyar masu zuwa

  • An Kawo Karshen Yakin Neman Zaben Da Za'a Gudanar Gobe Lahadi A Nijar

    An Kawo Karshen Yakin Neman Zaben Da Za'a Gudanar Gobe Lahadi A Nijar

    Feb 20, 2016 07:21

    Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar suna nuni da cewa an kawo karshen yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin kasar da za a yi gobe Lahadi a daidai lokacin da dukkanin 'yan takarar suke sanar da fatansu na lashe zaben da za a gudanar din.

  • MDD: Dubban Mutane Suna Bukatar Taimakon Gaggawa Na Abinci A Nijar

    MDD: Dubban Mutane Suna Bukatar Taimakon Gaggawa Na Abinci A Nijar

    Feb 18, 2016 14:03

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar dubun dubatan mutane a Jamhuriyar Nijar suna bukatar taimakon abinci na gaggawa da magance irin matsalar rashin abinci da suke fuskanta.

  • An Saussauta Dokar Ta Bace A Jihar Diffa Dake Jamhuriyyar Nijer

    An Saussauta Dokar Ta Bace A Jihar Diffa Dake Jamhuriyyar Nijer

    Feb 06, 2016 08:19

    Gwamnatin Jihar Diffa Dake Kudu Maso gabashin Jumhoriyar Nijer ta sassauta Dokar Ta Bace domin 'yan siyasa su samu damar yakin neman zabe.

  • Nijer :  Mahamadu Issufu Ya Yi Alkawalin Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Nijer : Mahamadu Issufu Ya Yi Alkawalin Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Feb 02, 2016 02:23

    A Ranar 21 Ga watan Fabrairu nan ne al'umma kasar ta Nijer ke kada kuri'a a zaben shugaban kasa gami dana 'yan majalisar dokoki

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS