Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC

    Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC

    Feb 16, 2019 19:13

    Hukumar zaben mai zaman kanta a Najeriya, (INEC), ta bayyana cewa, babu siyasa a batun dage zagen shugabancin kasar da na ‘yan majalisu zuwa ranar 23 ga watan nan.

  • Shugaba Buhari Na Tarayyar Najeriya Ya Bayyana Takaicinsa Da Dage Zaben Da Aka Yi

    Shugaba Buhari Na Tarayyar Najeriya Ya Bayyana Takaicinsa Da Dage Zaben Da Aka Yi

    Feb 16, 2019 11:50

    Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya ya bayyana takaicinsa da yadda hukumar zabe ta dage zabubbukann da za'a gudanar a yau , musamman bayan da hukumar ta sha nanata cewa a shirye take ta gudanar da zaben

  • Najeriya: INEC Ta Dage Zaben Shugaban Kasa Zuwa 23 Ga Fabrairu

    Najeriya: INEC Ta Dage Zaben Shugaban Kasa Zuwa 23 Ga Fabrairu

    Feb 16, 2019 04:00

    Hukumar zaben Najeriya INEC ta sanar da dage zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa a yau Asabar a fadin kasar, sanarwar da ta zo 'yan sa'oi kafin fara gudanar da zaben.

  • Masu Sanya Ido A Zaben Shugaban Kasa A Najeriya Sun Yabawa Hukumar Zabe

    Masu Sanya Ido A Zaben Shugaban Kasa A Najeriya Sun Yabawa Hukumar Zabe

    Feb 15, 2019 19:09

    Masu sanya ido daga kasashen waje a zaben shugaban kasa wanda za'a gudanar Gobe Asabar a tarayyar Najeriya sun yada da shirin da hukumar zabe kasar ta yi na gudanar da zabe mai inganci a kasar.

  • Tsohon Shugaban Amurka Ya Zanta Da Shugaba Buhari Ta Wayar Tarho

    Tsohon Shugaban Amurka Ya Zanta Da Shugaba Buhari Ta Wayar Tarho

    Feb 14, 2019 19:09

    Tsohon shugaban kasar Amurka billClinton ya santa da shugaban tarayyar Najeriya Muahmadu Buhari ta wayar tarho.

  • Gobara Ta Lalata Katunan Zabe 4965 A Ofishin Hukumar Zabe A Jihar Anambara

    Gobara Ta Lalata Katunan Zabe 4965 A Ofishin Hukumar Zabe A Jihar Anambara

    Feb 13, 2019 06:52

    Kwanaki hudu kacal kafin a gudanar da zaben shugaban kasa a Najeriya gobara ta lalata katunan zabe 4,695 a ofishin hukumar zabe a garin Awka na jihar Amanbara a tarayyar Najeriya a jiya Talata.

  • PDP Ta Yi Tsokaci Kan Gobarar Ofishin INEC

    PDP Ta Yi Tsokaci Kan Gobarar Ofishin INEC

    Feb 11, 2019 19:05

    Babbar Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta bayyana kaduwarta game da gobarar da ta cinye kayayyakin zabe a ofishin Hukumar Zaben Kasar, INEC da ke yankin Quan Pan a Jihar Filato, in da ta bukaci a gudanar da bincike kan lamarin.

  • Najeriya: 'Yansanda Sun Kara Kyautata Tsaro A Dukkan Ofisoshin Hukumar Zabe A Fadin Kasa

    Najeriya: 'Yansanda Sun Kara Kyautata Tsaro A Dukkan Ofisoshin Hukumar Zabe A Fadin Kasa

    Feb 11, 2019 11:18

    Spetan 'yansanda na riko a tarayyar Najeriya Mohammad Adamu ya bada umurni ga 'yansandan kasar su tabbatar da tsaro na musamman ga dukkanin ofisoshin hukumar Zaben kasar da kuma dukkan kayakin da suka shafe zabe a duk fadin kasar.

  • Hukumar Zabe A Najeriya Ta Sake Horar Da Malaman Zabe A Lagos

    Hukumar Zabe A Najeriya Ta Sake Horar Da Malaman Zabe A Lagos

    Feb 10, 2019 19:16

    Hukumar zabe mai zaman kanta a tarayyar Najeriya ta sake horas da malaman zabe 846 don tabbatar da cewa sun fahinci aikinsu sun kuma gane dukkan abinda ya hau kansu su aikata a ranar zabe.

  • Boko Haram Ta Kashe Sojoji 3 A Najeriya

    Boko Haram Ta Kashe Sojoji 3 A Najeriya

    Feb 09, 2019 15:41

    Rahotanni daga najeriya na nuni da cewa kungiyar Boko haram ta kashe sojojin kasar a wani hari data kai wani sansanin soji a arewa maso gabashin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS