-
Najeriya : Ba Siyasa A Dage Zabe Inji INEC
Feb 16, 2019 19:13Hukumar zaben mai zaman kanta a Najeriya, (INEC), ta bayyana cewa, babu siyasa a batun dage zagen shugabancin kasar da na ‘yan majalisu zuwa ranar 23 ga watan nan.
-
Shugaba Buhari Na Tarayyar Najeriya Ya Bayyana Takaicinsa Da Dage Zaben Da Aka Yi
Feb 16, 2019 11:50Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya ya bayyana takaicinsa da yadda hukumar zabe ta dage zabubbukann da za'a gudanar a yau , musamman bayan da hukumar ta sha nanata cewa a shirye take ta gudanar da zaben
-
Najeriya: INEC Ta Dage Zaben Shugaban Kasa Zuwa 23 Ga Fabrairu
Feb 16, 2019 04:00Hukumar zaben Najeriya INEC ta sanar da dage zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa a yau Asabar a fadin kasar, sanarwar da ta zo 'yan sa'oi kafin fara gudanar da zaben.
-
Masu Sanya Ido A Zaben Shugaban Kasa A Najeriya Sun Yabawa Hukumar Zabe
Feb 15, 2019 19:09Masu sanya ido daga kasashen waje a zaben shugaban kasa wanda za'a gudanar Gobe Asabar a tarayyar Najeriya sun yada da shirin da hukumar zabe kasar ta yi na gudanar da zabe mai inganci a kasar.
-
Tsohon Shugaban Amurka Ya Zanta Da Shugaba Buhari Ta Wayar Tarho
Feb 14, 2019 19:09Tsohon shugaban kasar Amurka billClinton ya santa da shugaban tarayyar Najeriya Muahmadu Buhari ta wayar tarho.
-
Gobara Ta Lalata Katunan Zabe 4965 A Ofishin Hukumar Zabe A Jihar Anambara
Feb 13, 2019 06:52Kwanaki hudu kacal kafin a gudanar da zaben shugaban kasa a Najeriya gobara ta lalata katunan zabe 4,695 a ofishin hukumar zabe a garin Awka na jihar Amanbara a tarayyar Najeriya a jiya Talata.
-
PDP Ta Yi Tsokaci Kan Gobarar Ofishin INEC
Feb 11, 2019 19:05Babbar Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta bayyana kaduwarta game da gobarar da ta cinye kayayyakin zabe a ofishin Hukumar Zaben Kasar, INEC da ke yankin Quan Pan a Jihar Filato, in da ta bukaci a gudanar da bincike kan lamarin.
-
Najeriya: 'Yansanda Sun Kara Kyautata Tsaro A Dukkan Ofisoshin Hukumar Zabe A Fadin Kasa
Feb 11, 2019 11:18Spetan 'yansanda na riko a tarayyar Najeriya Mohammad Adamu ya bada umurni ga 'yansandan kasar su tabbatar da tsaro na musamman ga dukkanin ofisoshin hukumar Zaben kasar da kuma dukkan kayakin da suka shafe zabe a duk fadin kasar.
-
Hukumar Zabe A Najeriya Ta Sake Horar Da Malaman Zabe A Lagos
Feb 10, 2019 19:16Hukumar zabe mai zaman kanta a tarayyar Najeriya ta sake horas da malaman zabe 846 don tabbatar da cewa sun fahinci aikinsu sun kuma gane dukkan abinda ya hau kansu su aikata a ranar zabe.
-
Boko Haram Ta Kashe Sojoji 3 A Najeriya
Feb 09, 2019 15:41Rahotanni daga najeriya na nuni da cewa kungiyar Boko haram ta kashe sojojin kasar a wani hari data kai wani sansanin soji a arewa maso gabashin kasar.