-
Zazzabin Lasa: Yawan Mutanen Da Zazzabin Lassa Ta Kashe A Najeriya Sun Kai 57
Feb 09, 2019 11:51Hukuma mai kula da cututtuka masu haddasa annoba wato "the Nigeria Centre for Disease Contro" ko NCDC ta bada sanarwan cewa yawan mutanen da suka rasa rayukansu sanadiyyar barkewar zazzabin Lassa ya zuwa yanzu ya kai 57.
-
Kotun Koli A Jihar Rivers Ta Hana Jam'iyyar APC Tsaida Yan Takara A Zaben Gwamna Da Na Yan Majalisun Tarayyar
Feb 08, 2019 19:15Kotun koli a jihar Rivers na tarayyar Najeriya ta yanke hukuncin haramtawa jam'iyyar APC tsaida yan takara a zaben yan majalisar dokokin tarayyar da na gwamna a zabubbuka masu zuwa.
-
Gobara Ta Cinye Wani Sansanin 'Yan Gudun Hijira A Najeriya
Feb 08, 2019 04:45Rahotanni daga Najeriya na cewa wata mummunar gobara ta cinye wani sansanin 'yan gudun hijira a arewa maso gabashin kasar.
-
Gobara Ta Kona Shaguna 70 A Wata Kasuwa A Kano
Feb 07, 2019 18:18Gabara ta cinye shaguna akalla 70 a kasuwar Yan katako a unguwar Rijiyar Lemo a birnin Kano a safiyar Alhamis.
-
An Tabbatar Da Mutuwar Wasu Mutane Sanadiyyar Cinkoso A Yakin Neman Zaben APC A Taraba
Feb 07, 2019 18:15Majiyar fadar shugaban kasar Najeriya ta tabbatar da cewa mutane akalla ukku ne suka rasa rayukansu sanadiyyar cinkoson mutane a taron yakin neman zaben da jam'iyyar APC ta gudanar a jihar Taraba.
-
MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya
Feb 07, 2019 07:07Hukumar dake kula da 'yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an samu karuwar hare-haren kungiyar Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Najeriya a cikin watanni 3 da suka gabata.
-
MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya
Feb 07, 2019 07:02Hukumar dake kula da 'yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an samu karuwar hare-haren kungiyar Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Najeriya a cikin watanni 3 da suka gabata.
-
'Yan Gudun Hijirar Najeriya A Kasar Kamaru Suna Da Bukatar Taimako
Feb 06, 2019 19:25Kakakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa; Wajibi ne ga kungiyoyin ba da agaji da suke karkashin Majalsiar su kara ba da taimako ga 'yan hijirar Najeriya a kasar Kamaru
-
Amurka Ta Bukaci Yan Najeriya Su Fito Don Zaben Shuwagabanninsu
Feb 06, 2019 06:40Jakadan Amurka a Najeriya ya yi kira ga yan najeriya su fito don zaben shuwagabanninsu a zaben kwanaki goma masu zuwa
-
Boko Haram Ta Kashe Mutum 6 A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Feb 05, 2019 15:06Rahotanni daga Najeriya na cewa mutum shida ne suka rasa rayukansu a wasu sabbin hare hare da mayakan kungiyar boko haram suka kai a kauyukan Shuwa da Kirchina, dake garin Madagali, na jihar Adamawa a arewa maso gabashin kasar.