Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Zazzabin Lasa: Yawan Mutanen Da Zazzabin Lassa Ta Kashe A Najeriya Sun Kai 57

    Zazzabin Lasa: Yawan Mutanen Da Zazzabin Lassa Ta Kashe A Najeriya Sun Kai 57

    Feb 09, 2019 11:51

    Hukuma mai kula da cututtuka masu haddasa annoba wato "the Nigeria Centre for Disease Contro" ko NCDC ta bada sanarwan cewa yawan mutanen da suka rasa rayukansu sanadiyyar barkewar zazzabin Lassa ya zuwa yanzu ya kai 57.

  • Kotun Koli A Jihar Rivers Ta Hana Jam'iyyar APC Tsaida Yan Takara A Zaben Gwamna Da Na Yan Majalisun Tarayyar

    Kotun Koli A Jihar Rivers Ta Hana Jam'iyyar APC Tsaida Yan Takara A Zaben Gwamna Da Na Yan Majalisun Tarayyar

    Feb 08, 2019 19:15

    Kotun koli a jihar Rivers na tarayyar Najeriya ta yanke hukuncin haramtawa jam'iyyar APC tsaida yan takara a zaben yan majalisar dokokin tarayyar da na gwamna a zabubbuka masu zuwa.

  • Gobara Ta Cinye Wani Sansanin 'Yan Gudun Hijira A Najeriya

    Gobara Ta Cinye Wani Sansanin 'Yan Gudun Hijira A Najeriya

    Feb 08, 2019 04:45

    Rahotanni daga Najeriya na cewa wata mummunar gobara ta cinye wani sansanin 'yan gudun hijira a arewa maso gabashin kasar.

  • Gobara Ta Kona Shaguna 70 A Wata Kasuwa A Kano

    Gobara Ta Kona Shaguna 70 A Wata Kasuwa A Kano

    Feb 07, 2019 18:18

    Gabara ta cinye shaguna akalla 70 a kasuwar Yan katako a unguwar Rijiyar Lemo a birnin Kano a safiyar Alhamis.

  • An Tabbatar Da Mutuwar Wasu Mutane Sanadiyyar Cinkoso A Yakin Neman Zaben APC  A Taraba

    An Tabbatar Da Mutuwar Wasu Mutane Sanadiyyar Cinkoso A Yakin Neman Zaben APC A Taraba

    Feb 07, 2019 18:15

    Majiyar fadar shugaban kasar Najeriya ta tabbatar da cewa mutane akalla ukku ne suka rasa rayukansu sanadiyyar cinkoson mutane a taron yakin neman zaben da jam'iyyar APC ta gudanar a jihar Taraba.

  • MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya

    MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya

    Feb 07, 2019 07:07

    Hukumar dake kula da 'yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an samu karuwar hare-haren kungiyar Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Najeriya a cikin watanni 3 da suka gabata.

  • MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya

    MDD: Hare-Haren Boko Haram Sun Karu A Najeriya

    Feb 07, 2019 07:02

    Hukumar dake kula da 'yan gudun hijra ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa an samu karuwar hare-haren kungiyar Boko Haram a yankin arewa maso gabashin Najeriya a cikin watanni 3 da suka gabata.

  • 'Yan Gudun Hijirar Najeriya A Kasar Kamaru Suna Da Bukatar Taimako

    'Yan Gudun Hijirar Najeriya A Kasar Kamaru Suna Da Bukatar Taimako

    Feb 06, 2019 19:25

    Kakakin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa; Wajibi ne ga kungiyoyin ba da agaji da suke karkashin Majalsiar su kara ba da taimako ga 'yan hijirar Najeriya a kasar Kamaru

  • Amurka Ta Bukaci Yan Najeriya Su Fito Don Zaben Shuwagabanninsu

    Amurka Ta Bukaci Yan Najeriya Su Fito Don Zaben Shuwagabanninsu

    Feb 06, 2019 06:40

    Jakadan Amurka a Najeriya ya yi kira ga yan najeriya su fito don zaben shuwagabanninsu a zaben kwanaki goma masu zuwa

  • Boko Haram Ta Kashe Mutum 6 A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Boko Haram Ta Kashe Mutum 6 A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Feb 05, 2019 15:06

    Rahotanni daga Najeriya na cewa mutum shida ne suka rasa rayukansu a wasu sabbin hare hare da mayakan kungiyar boko haram suka kai a kauyukan Shuwa da Kirchina, dake garin Madagali, na jihar Adamawa a arewa maso gabashin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS