Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya: 'Yan Bindiga Sun Kai Wasu Sabin Hare-Hare A Jihar Zamfara

    Najeriya: 'Yan Bindiga Sun Kai Wasu Sabin Hare-Hare A Jihar Zamfara

    Feb 05, 2019 11:50

    Wasu ‘yan bindiga sun kaddamar da sabbin hare-hare a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya, in da suka kashe mutane da dama tare da kona gidajensu a garuruwan da ke karkashin karamar hukumar Gusau.

  • Najeriya : Osimbajo Ya Tsira Daga Hatsarin Jirgi

    Najeriya : Osimbajo Ya Tsira Daga Hatsarin Jirgi

    Feb 02, 2019 17:26

    Hukumomi a Najeriya sun tabbatar da cewa mataimakin shugaban kasar Farfesa Yemi Osimbajo, na cikin koshin lafiya, bayan wani hatsari da jirgi mai saukar ungulu ya yi dashi yau Asabar a jihar Kogi.

  • MDD:Yan Gudun Hijirar Najeriya 35,000 Ne Suke Samun Mafaka A Kamaru

    MDD:Yan Gudun Hijirar Najeriya 35,000 Ne Suke Samun Mafaka A Kamaru

    Feb 02, 2019 11:53

    Hukuma mai kula da yan gudun hijira ta MDD, UNHCR ta bada sanarwan cewa yan gudun hijira daga tarayyar Najeriya kimani dubu 35 suna zama a wani wuri mai aminci a cikin kasar Kamaru.

  • Amnesty: An Kashe Mutane 60 A Wani Harin Boko Haram A Garin Ran

    Amnesty: An Kashe Mutane 60 A Wani Harin Boko Haram A Garin Ran

    Feb 01, 2019 19:10

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta bayyana mutane kimani 60 ne suka rasa rayukansu a wani harin da mayakan kungiyan Boko Haram suka kai a kan garin Ran na jihar Borni a ranar 28 ga watan Jenerun da ya gabata.

  • Wasu Gwamnonin Nijar Sun Taya Buhari Yakin Neman Zabe A Kano

    Wasu Gwamnonin Nijar Sun Taya Buhari Yakin Neman Zabe A Kano

    Jan 31, 2019 19:20

    Gwamnonin Jihar Maradi da Zinder daga Jamhuriyar Nijar Sun isa birnin Kano na tarayyar Najeriyar don halartar yakin neman zabe wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fara a birnin ranar Alhamis.

  • Najeriya : Babu Dan Takaran Gwamnan APC A Zamfara_INEC

    Najeriya : Babu Dan Takaran Gwamnan APC A Zamfara_INEC

    Jan 31, 2019 19:19

    Hukumar Zabe a Najeriya ta ce tana kan matsayinta na babu dan takarar gwamna na jam'iyyar APC mai mulki a jihar Zamfara.

  • Kashi 14% Na Al'ummar Najeriya Na Tu'ammali Da Muggan Kwayoyi

    Kashi 14% Na Al'ummar Najeriya Na Tu'ammali Da Muggan Kwayoyi

    Jan 30, 2019 09:54

    Sakamakon wani bincike da aka gudanar a Najeriya ya yi nuni da cewa kashi 14,4 cikin dari na al'ummar kasar na tu'ammali da muggan kwayoyi.

  • Majalisar Dattawan Najeriya Ta Garzaya Kotun Koli Kan Matakin Shugaba Buhari

    Majalisar Dattawan Najeriya Ta Garzaya Kotun Koli Kan Matakin Shugaba Buhari

    Jan 29, 2019 12:32

    Majalisar Dattijan Najeriya ta shigar da korafi gaban Kotun kolin kasar da ke neman fayyace mata matakan da shugaban kasar Muhammadu Buhari ya bi wajen dakatar da alkalin alkalan kasar Walter Samuel Onnoghen.

  • Dan Takarar Jam'iyar PDP A Najeriya Ya Ce Babu Wata Kafa Ta Magudi

    Dan Takarar Jam'iyar PDP A Najeriya Ya Ce Babu Wata Kafa Ta Magudi

    Jan 28, 2019 19:22

    Dan takarar babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, babu wata kafar tafka magudi a zaben shugabancin kasar da za a gudanar a ranar 16 ga watan Fabairu mai zuwa.

  • Hukumar Zabe A Najeriya Ta Amincewar Kungiyoyi 144 Masu Sanya Ido A Kan Zabe Mai Zuwa

    Hukumar Zabe A Najeriya Ta Amincewar Kungiyoyi 144 Masu Sanya Ido A Kan Zabe Mai Zuwa

    Jan 28, 2019 12:01

    Hukumar Zabe a tarayyar Najeriya ta bawa kungiyoyi 144 damar sanya ido a zabubbukan da za'a gudanar a cikin yan makonni masu zuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS