Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Hukumar NJC A Nijeriya Ta Bukaci A Kori Alkalai Biyu Da Kuma Jan Kunnen Sauran

    Hukumar NJC A Nijeriya Ta Bukaci A Kori Alkalai Biyu Da Kuma Jan Kunnen Sauran

    Mar 15, 2018 07:51

    Hukumar da ke sanya ido kan lamurran shari'a a Nijeriya (NJC) ta bukaci da a sallami wasu alkalai guda biyu a kasar kamar yadda kuma ta ja kunnen sauran alkalan kuma kan ayyukan da suke yi.

  • Kokarin Gwamnatin Najeriya Na Ceto 'Yan Matan Dapchi

    Kokarin Gwamnatin Najeriya Na Ceto 'Yan Matan Dapchi

    Mar 15, 2018 03:42

    Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirinta na ceto 'yan matan sakanderen Dapchi da mayakan boko haram suka yi awan gaba da su cikin watan da ya gabata.

  • Shugaba Buhari Ya Gana Da Iyayen 'Yan Matan Dapchi Da Aka Sace

    Shugaba Buhari Ya Gana Da Iyayen 'Yan Matan Dapchi Da Aka Sace

    Mar 15, 2018 02:08

    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya gana da iyayen 'yan matan sakandaren Dapchi da mayakan kungiyar Boko Haram suka sace a kwanakin baya.

  • Gwamnatin Najeriya Ba Za Ta Yi Kasa A Guiwa Ba Har Zuwa Sako 'Yan Matan Dapchi

    Gwamnatin Najeriya Ba Za Ta Yi Kasa A Guiwa Ba Har Zuwa Sako 'Yan Matan Dapchi

    Mar 14, 2018 15:38

    Shugaban kasar ta Najeriya Muhammadu Buhari ne ya bayyana haka a yayin da ya ziyarci Jahar Yobe, yana mai cewa sai an saki dukkanin 'yan matan Chibok da Dapchi

  • Amurka Za Ta Taimakawa Najeriya Wajen Yaki Da Ta'addanci

    Amurka Za Ta Taimakawa Najeriya Wajen Yaki Da Ta'addanci

    Mar 13, 2018 02:22

    Sakataren harkokin wajen Amurka Rex Tillerson ya ce Kasarsa za ta ci gaba da tallafawa Najeriya a fanonin da suka shafi yaki da ta'addanci dama ababen more rayuwa.

  • Najeriya: An kashe Mutane 10 A grin Daffo Da Ke Jahar Plateau

    Najeriya: An kashe Mutane 10 A grin Daffo Da Ke Jahar Plateau

    Mar 10, 2018 15:31

    Kamfanin dillancin labaru na Xinhua ya ambato majiyar tsaro na cewa wadanda aka kashe din sun kunshi mata biyar da karamin yaro guda sai maza hudu.

  • Harin Boko Haram Ya Lashe Rayukan Jami'an Tsaron Najeriya 10

    Harin Boko Haram Ya Lashe Rayukan Jami'an Tsaron Najeriya 10

    Mar 09, 2018 08:16

    Shugaban 'Yan sandar jihar Borno dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya ya sanar da mutuwar jami'an tsaron kasar 10 sanadiyar harin kungiyar boko haram.

  • Mutane 110 Zazzabin Lassa Ya Kashe A Najeriya

    Mutane 110 Zazzabin Lassa Ya Kashe A Najeriya

    Mar 07, 2018 02:17

    Hukumomin kiwan lafiya a Najeriya, sun ce mutane 110 ne cutar zazzabin lassa ta yi ajalinsu cikin 353 da suka kamu da ita tun daga farkon wannan shekara ta 2018.

  • Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane Uku A Jihar Borno

    Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane Uku A Jihar Borno

    Mar 06, 2018 02:58

    Wani dan kunar bakin wake dake kan Babur da ake kyautata zaton dan boko haram ne ya tarwatsa kansa a wani kauye dake wajen Maiduguri babban birnin jahar Bornon Najeriya tare da kashe akalla mutane uku da kuma jikkata wasu 18 na daban.

  • Kamfanin NNPC A Nigeria Ya Ce Yana Kashe Naira Miliyon N774 Don Tallafawa Farashin Manfetur A Kasar

    Kamfanin NNPC A Nigeria Ya Ce Yana Kashe Naira Miliyon N774 Don Tallafawa Farashin Manfetur A Kasar

    Mar 05, 2018 03:48

    Shugabban kamfanin NNPC mai haka da sarrafa man fetur a tarayyar Najariya ya bayyana cewa kamfaninsa yana biyan Naira miliyon N774 a ko wace rana don tallafawa farashin man fetur ya tsaya kan N145 a kan ko wace lita.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS