Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Don Tabbatar Da Tsaron Makarantu, Shugaban Dakarun Civil Defence Ya Koma Jihar Borno

    Don Tabbatar Da Tsaron Makarantu, Shugaban Dakarun Civil Defence Ya Koma Jihar Borno

    Mar 04, 2018 02:23

    Babban kwamandan dakarun tsaro na Civil Defence na Nijeriya, Abdullai Gana, ya koma jihar Borno da zama, biyo bayan umurnin da shugaba Muhammadu Buhari Nijeriya ya bayar na ya koma can din don taimakawa sauran hukumomin tsaron kasar tabbatar da tsaro a yankin da ke ci gaba da fuskantar hare-haren ta'addancin Boko Haram.

  • MDD Ta Dakatar Da Aikin Agaji A Arewa Maso Gabashin Nijeriya Bayan Harin B/Haram

    MDD Ta Dakatar Da Aikin Agaji A Arewa Maso Gabashin Nijeriya Bayan Harin B/Haram

    Mar 04, 2018 02:22

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da dakatar da ayyukan agajin da take gudanarwa a yankin Arewa maso Gabashin Nijeriya bayan wani hari da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne suka kai da yayi sanadiyyar mutuwar wasu jami'an ba da agajinta su 3 da kuma batar wasu ukun na daban da ake zaton an sace su ne.

  • MDD Ta Yi Allah Wadai Da Kashe Ma'aikatan Bada Agaji Da Kungiyar Boko Haram Ta Yi Nigeriya

    MDD Ta Yi Allah Wadai Da Kashe Ma'aikatan Bada Agaji Da Kungiyar Boko Haram Ta Yi Nigeriya

    Mar 03, 2018 09:01

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi tofin Allah tsine kan harin da kungiyar Boko Haram ta kai garin Rann na jihar Borno a tarayyar Nigeriya tare da kashe ma'aikatan bada agaji.

  • Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kashe Mutane Akalla 4 A Garin Rann Na Jihar Bornon Nigeriya

    Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kashe Mutane Akalla 4 A Garin Rann Na Jihar Bornon Nigeriya

    Mar 02, 2018 08:34

    'Yan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da wani mummunan harin wuce gona da iri kan garin Rann da ke karamar hukumar Kala Balge a jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin Nigeriya, inda suka kashe mutane akalla hudu.

  • Najeriya : Cutar Zazzabin Lassa Ta Yi Ajalin Mutum 72

    Najeriya : Cutar Zazzabin Lassa Ta Yi Ajalin Mutum 72

    Mar 01, 2018 07:47

    Wani rahoto da hukumar lafiya ta duniya ta fitar ya nuna cewa mutane 72 ne suka rasa rayukansu a Najeriya, sanadin kamuwa da cutar zazzabin Lassa.

  • Najeriya : An Kafa Kwamitin Binciken Sace 'Yan Makarantar Dapchi

    Najeriya : An Kafa Kwamitin Binciken Sace 'Yan Makarantar Dapchi

    Feb 28, 2018 07:42

    Gwamnatin Najeriya, ta sanar da kafa wani kwamitin da zai binciki hakikanin abunda ya faru kan sace 'yan matan makarantar sakadaren Dapchi dake jihar Jobe a arewa maso gabashin kasar.

  • Jami'an Sojin Najeriya Da Na Kamaru Sun Ce Sun Kashe 'Yan Boko Haram 35

    Jami'an Sojin Najeriya Da Na Kamaru Sun Ce Sun Kashe 'Yan Boko Haram 35

    Feb 27, 2018 15:59

    Rundunar sojin Najeriya da ke yaki da Boko Haram ta ce a wani farmaki na hadin gwiwa da suka kai tare da sojojin Kamaru a kan wuraren buyar 'yan Boko Haram, sun kashe 35 daga cikin mayakan kungiyar.

  • Nakiya Ta Kashe Sojan Najeriya Guda A  Jihar Borno

    Nakiya Ta Kashe Sojan Najeriya Guda A Jihar Borno

    Feb 27, 2018 04:38

    Majiyar sojojin Najerya a jihar Borno ta bayyana cewa soja guda ya rasa ransa a lokacinda motar da yake tukawa ta taka nakiya a gefen tati a wani wuri a jihar.

  • Rundunar Sojin Saman Nijeriya Ta Sanar Da Tura Karin Jiragen Sama Don Neman 'Yan Matan Dapchi

    Rundunar Sojin Saman Nijeriya Ta Sanar Da Tura Karin Jiragen Sama Don Neman 'Yan Matan Dapchi

    Feb 26, 2018 02:16

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa ta kara tura jiragen sama da sauran na'urorin bincike zuwa yankin Arewa Maso Gabashin Nijeriyan don ci gaba da neman 'yan matan makarantar mata ta Dapchi da suka bace bayan wani hari da 'yan kungiyar Boko Haram suka kai makarantar a makon da ya wuce.

  • Iyayenda Yayansu Suka Bace A Jihar Yobe Zasu Shiga Kungiyar

    Iyayenda Yayansu Suka Bace A Jihar Yobe Zasu Shiga Kungiyar "A Dawo Da Yan Matammu" Ta Kasa.

    Feb 24, 2018 08:23

    Iyayen yan makaranta yan mata wadanda aka sace a makarantar Dapchi ta jihar Yobe sun bayyana anniyarsu ta shiga kamfain na "A dawo da yan matammu" wanda ya sami karbuwa a fagen kasa da kasa don dawo da yan mayan makarantar Chibok da aka sace a baya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS