-
Hukumar Kwastam A Nigeria Ta Kwace Motoci 3000 Daga Dillalansu
Oct 18, 2017 08:27Hukumar kwastam a tarayyar Nigeria ta bayyana halaccin kwace motoci kimani 3000 da tayi daga hannun dillalan motoci a duk fadin kasar a tsakanin watan Janairu na wannan shekara zuwa yanzu.
-
Sojojin Nigeria Sun Kama Masu Aikata Laifuka Daban-Daban Fiye Da 40 A Tsakanin Jihohin Lagos Da Ogun
Oct 18, 2017 08:24Sojojin Nigeria tare da umurnin babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Lt. Gen Tukur Buratai sun kama mutane fiye da 40 masu aikata laifuffuka daban daban a jihohin Lagos da Ogun.
-
Kotu Ta Bukaci Masu Belin Kanu Da Su Kawo Shi Ko Su Rasa Naira Miliyan 300 Kudin Beli
Oct 18, 2017 02:20Kotun tarayya dake Abuja, babban birnin Tarayyar Nijeriya, ta umurci mutanen da suka yi belin Shugaban kungiyar tsageran 'yan ware na Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu da su kawo shi gaban kotun ko kuma su rasa Naira miliyan 300 da suka bayar a matsayin kudin lamunin belin nasa da suka karba.
-
Shugaban Nigeria Ya Bada Umurnin Dakatar Da Kashe Kashen Kabilanci A Kasar
Oct 17, 2017 15:35Shugaban tarayyar Nigeria Mohammad Buhari ya bada umurni a kawo karshen rikicin kabilanci da ke faruwa a jihar Plato na tsakiyar kasar da gaggawa.
-
Buhari Ya Soki Gwamnonin Jihohi Kan Rashin Biyan Albashin Ma'aikata
Oct 17, 2017 15:34Shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nigeria ya soki gwamnonin jihohi kan rashin biyan albashin ma'akatansu duk tare da tallafin da ya bayar don hakan.
-
Nijeriya : Mutum 35 Suka Mutu A Sabon Rikicin Filato
Oct 17, 2017 02:21Rahotanni daga Nijeriya na cewa mutane a kalla 35 ne suka gamu da ajalinsu a sabon rikicin da ya barke a wasu kauyuka dake jihar Filato a tsakiyar kasar.
-
Alal Akalla Mutane 23 Sun Mutu Saboda Barkewar Sabon Rikici Jihar Flaton Nigeriya
Oct 16, 2017 14:01Rahotanni daga jihar Flaton Nijeriya sun bayyana cewar alal akalla mutane 23, wasu rahotannin ma sun ce adadin mutanen ya kai 29 da suka mutu baya ga wadanda suka sami raunuka sakamakon wasu hare-hare da wasu mutane suka kai kauyen Nkiedonwhro da ke karamar hukumar Bassa na jihar a safiyar yau Litinin.
-
Yansanda Sun Kashe Masu Satar Mutane 2 Sun Kuma Kubutar Da Wanda Aka Sace A Nigeria
Oct 15, 2017 02:50Hukumar yansanda a Nigeria ta bada sanarwan kashe masu satar mutane 2 da kuma kubutar da mutumin da suka sace a jiya Asabar.
-
Ganawar Sashen Hausa Tehran Da Jakadan Najeriya A Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga
Oct 14, 2017 14:59A yau 14 ga watan Oktoban 2017, jakadan tarayyar Najeriya a Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga ya mika takardunsa na kama aiki a hukumance ga shugaba Rauhani.
-
Fadar Shugaban Nijeriya Ta Musanta Cewa Gwamnatin Kasar Na Fifita Yankin Arewacin Kasar
Oct 14, 2017 02:20Fadar shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ta musanta zargin da wasu suke wa gwamnatin Buharin na fifita yankin arewacin kasar a kan sauran yankunan bayan kalaman da shugaban Bankin Duniya yayi na cewa Buharin ya shawarce su da su ba wa yankin arewacin kasar muhimmanci wajen ayyukansu.