Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Wata Kotu Yankewa Mayakan Boko Haram 45 Hukuncin Dauri

    Wata Kotu Yankewa Mayakan Boko Haram 45 Hukuncin Dauri

    Oct 13, 2017 15:33

    Wata babban kotun tarayyara a Nigeria ta yanke hukuncin dauri kan wasu mayakan kungiyar Boko Haram 45 wadanda ta tabbatar da laifi a kansu

  • Najeriya: Mayakan Boko Haram Da Sojojin Nigeria Sun Yi Musayar Wuta A Garin Gwaza Na Jihar Borno

    Najeriya: Mayakan Boko Haram Da Sojojin Nigeria Sun Yi Musayar Wuta A Garin Gwaza Na Jihar Borno

    Oct 11, 2017 03:01

    An yi musayar wuta tsakanin mayakan Boko Haram da kuma sojojin Nigeria a garin Gwaza na jihar Borno a jiya da dare.

  • Nijeriya : Za'a Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargin Alaka Da Boko Haram

    Nijeriya : Za'a Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargin Alaka Da Boko Haram

    Oct 09, 2017 02:20

    Rahotanni daga Nijeriya na cewa yau Litini za'a fara gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da kungiyar Boko Haram.

  • Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Musanta Batun Mutuwar Mutane A Wajen Wasan Nijeriya-Zambiya

    Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Musanta Batun Mutuwar Mutane A Wajen Wasan Nijeriya-Zambiya

    Oct 08, 2017 13:35

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta musanta labarin da wasu kafafen watsa labaran kasar suka watsa na cewa wasu mutane sun mutu sakamakon turmutsutsu da aka fuskanta a loakcin gasar kwallon kafa da kungiyar kwallon kafa ta Nijeriyan ta yi da takwararta ta kasar Zambiya a jiya Asabar a garin Uyo na jihar Akwa Ibom.

  • Rasha 2018 : Yau Nijeriya Za Ta San Matsayinta

    Rasha 2018 : Yau Nijeriya Za Ta San Matsayinta

    Oct 07, 2017 07:27

    Yau Asabar 'yan wasan 'yan wasan kwallon kafa na super Eagles na Najeriya zasu san matsayinsu kan zuwa gasar cin kofin duniya wanda za a yi a badi a kasar Rasha.

  • Najeriya Ba Ta Goyon Bayan Takunkumin Da Saudiyya Ta Kakabawa Kasar Qatar.

    Najeriya Ba Ta Goyon Bayan Takunkumin Da Saudiyya Ta Kakabawa Kasar Qatar.

    Oct 06, 2017 15:24

    Jaridar Kasar Qatar ta " al-Sharq" ta ambato ministan harkokin wajen kasar Najeriya -Geoffrey Onyeama yana kiran Saudiyya da ta kawo karshen takunkumin da ta kakabawa Qatar.

  • Nijeriya : An Gano Gawarwaki 16 Bayan Kifewar Kwale-kwale A Kebbi

    Nijeriya : An Gano Gawarwaki 16 Bayan Kifewar Kwale-kwale A Kebbi

    Oct 05, 2017 06:55

    A Nijeriya ana ci gaba da neman wasu gawawakin mutanen da hatsarin kwale kwale ya rusa da su a jihar Kebbi dake arewacin kasar.

  • Cikar Najeriya Shekaru 57 Da Samun 'Yancin Kai Daga Birtaniya

    Cikar Najeriya Shekaru 57 Da Samun 'Yancin Kai Daga Birtaniya

    Oct 04, 2017 07:54

    Jama'a masu saurare Assalamu Alaikum barkan ku da warhaka barkanmu kuma d asake saduwa da kua cikin wannan shiri na Afirka amako, shirin da kan yi dubi a kan wasu daga cikin muhimamn lamurra da suka wakana a nahiyar Afirka a cikin mako, shirin na yau zai mayar da hankali kan cikar shekaru 57 da Najeriya ta samu 'yancin kai daga mulkin mallakar turawan Birtaniya, inda za mu mahangar masana a kan yanayin da Najeriya ta kasance a cikin wadannan shekaru, ta fuskacin ci gaba ko akasin hakan a banga

  • Majalisar Alkalai Ta NJC Ta Kafa Kwamitin Binciken Aikalai

    Majalisar Alkalai Ta NJC Ta Kafa Kwamitin Binciken Aikalai

    Oct 03, 2017 03:13

    Majalisar alkalai ta kasa a tarayyar Nijeriya ta NJC ta kafa kwamiti don binciken manya manyan alkalai 2 da kuma wasu 13 a jiya litinin kan zargin aikata ba daidai ba

  • Shugaba Buhari: Ba Zan Yarda Da Shirin Raba Nijeriya Ba

    Shugaba Buhari: Ba Zan Yarda Da Shirin Raba Nijeriya Ba

    Oct 01, 2017 06:54

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya yayi karin haske dangane da irin nasarorin da gwamnatinsa ta samu a fagagen tattalin arziki da tsaro yana mai cewa ba zai taba amincewa da kiran da wasu suke yi na raba Nijeriya da kuma ballewa ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS