-
Unicef: Kananan Yara Miliyan 3 Ne Suke Bukatar Shiga Makaranta A Arewa Maso Gabacin Najeriya
Sep 30, 2017 14:27Asusun kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, Unicef ya fitar da alkaluman da suke bukatar kowama makaranta saboda rikicin boko haram
-
Nijeriya Ta Bukaci ECOWAS Ta Dau Mataki Kan Kamaru Saboda Korar 'Yan Gudun Hijira
Sep 30, 2017 07:48Gwamnatin Nijeriya ta kirayi kungiyar tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS) da ta dau mataki kan kasar Kamaru saboda tilasta wa 'yan gudun hijira daga Nijeriya kimanin 4402 komawa gida cikin mawuyacin hali na musgunawa bayan sun gudu daga Nijeriya zuwa kasar ta Kamaru saboda hare-haren 'yan kungiyar Boko Haram.
-
Najeriya : Za'a Wa Wasu ‘Yan Boko Haram Shari'a A Asirce
Sep 30, 2017 02:51Bayanai daga Najeriya na cewa za' a yi shari’ar wasu da ake zargi ‘yan kungiyar Boko Haram ne a asirce.
-
Najeriya / Boko Haram : Kashi 57% Na Makarantu Basu Bude Ba_ Unicef
Sep 30, 2017 02:09Asusun kula da yara kanana na MDD wato Unicef ya fitar da wani rahoto dake cewa rabin makarantun boko a shiyyar arewa maso gabashin Najeriya dake fama da matsalar boko Haram basu sake bude kofofinsu ba.
-
Yan Bindiga Sun Sace Wani Babban Jami'in Yansanda Da Iyalansa A Zamfara
Sep 29, 2017 01:39Wasu yan bindiga wadanda ba'a tantance ko su waye ne ba sun sace wani Jami'in yansanda da iyalanda a wani wuri tsakanin Katsina da Kaduna a jiya Alhamis.
-
Yan Bindiga Sun Sake Wani Babban Jami'in Yansanda Da Iyalansa A Zamfara
Sep 29, 2017 01:37Wasu yan bindiga wadanda ba'a tantance ko su waye ne ba sun sace wani Jami'in yansanda da iyalanda a wani wuri tsakanin Katsina da Kaduna a jiya Alhamis.
-
UNICEF: Fiye Da Rabin Makarantu A Yankin Boko Haram Sune Rufe
Sep 29, 2017 01:37Hukumar UNICEF mai kula da yara ta MDD ta bada rahoto kan cewa mafi yawan makarantun boko a yankunan da yayan kungiyar boko haram suka fi yawan kai-kawo a cikinsu a rufe suke
-
HRW: Sojojin Kamaru Na Gallazawa 'Yan Gudun Hijirar Nijeriya
Sep 27, 2017 13:05Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta ce sojojin kasar Kamaru sun tursasawa dubban 'yan gudun hijirar Nijeriya komawa gida bayan musgunawa da gallazawar da suka yi musu wanda hakan take dokokin kasa da kasa ne kan kare hakkokin 'yan gudun hijira.
-
Akalla Mutane Biyar Ne Suka Rasa Rayukansu Sanadiyar Harin Kunan Bakin Wake A Nigeria
Sep 27, 2017 09:08Wata 'yar kunan bakin wake a garin Dikwa na jihar Borno a tarayyar Nigeria ta tarwatsa kanta a cikin wani masallaci ta kuma yi sanadiyyar mutuwar mutane 5 da kuma raunata wasu akalla ukku.
-
Jami'an Tsaron Nigeriya Sun Kame Daya Daga Cikin Jagororin Kungiyar Boko Haram A Kasar
Sep 27, 2017 03:20Kakakin rundunar sojin Nigeriya ya sanar da kame daya daga cikin jagororin kungiyar ta'addanci ta Boko Haram da ake nema ruwa a jallo.