-
Wani Matashin Bapalastine Ya Yi Shahada A Baitu-Laham
Mar 21, 2019 09:51Wani matashin bapalastine ya yi shahada yayin da wasu uku na daban suka jikkata, sanadiyar buda wuta da Sojojin sahayuna suka yi a garin Baitu-laham na yankin kogin jodan
-
PLO Ta Yi Allawadai Da Amurka Game Da Rufe Ofishinta A Jerusalem
Mar 05, 2019 13:51Kungiyar (PLO), mai fafutukar kwato 'yancin Palastinawa ta yi Allawadai da matakin Amurka na rufe karamin ofishin jakadancinta dake Jerusalem.
-
Jami'an Tsaron Yahudawa Sun Yi Awon Gaba Da Falastinawa Da Dama
Feb 23, 2019 06:57Jami’an tsaron Isra’ila sun kame Falastinawa a yankuna daban-daban da ke kusa da birnin Quds a yau.
-
Sojojin Sahayoniya Sun Jikkata Palasdinawa 7
Feb 19, 2019 12:23A jiya Litinin ne sojojin na haramtacciyar kasar Isra'ila su ka bude wuta akan Palasdinuwa a kan iyaka da Gaza, wanda ya yi sanadin jikkatar mutane 7 daga cikinsu
-
Rasha Zata Dauki Bakuncin Taro Kan Palasdinu
Jan 26, 2019 11:59Gwamnatin kasar Rasha ta bada sanarwan cewa za'a gudanar da taro dangane da matsalar al-ummar Palasdinu a ranakun 13 da 14 na watan Febreru mai kamawa a birnin Moscow.
-
Akalla Falasdinawa 30 Suke Ji Rauni Sanadiyyar Harbin Da Yahudawan Sahyoniya Suka Yi Masu A Gaza
Jan 19, 2019 06:36Akalla Paladinawa 30 ne suka ji rauni a lokacinda sojojin HKI suka harbesu da bindiga a jiya jumma'a a yankin Gaza
-
Hamas: Za'a Ci Gaba Da Zanga-Zangar Komawa Gida Har Zuwa Karshen Mamaya
Dec 24, 2018 12:00Kungiyar Hamsa wacce take gwagwarmaya da HKI da makamai ta bayyana cewa Palasdinawa zasu ci gaba da zanga-zanga mai suna zanga-zangar dawowa gida a ko wace ranar Jumma'a har zuwa lokacinda za'a kawo karshen mamayar da HKI takewa Palasdinu.
-
An Kashe Yahudawan HKI 2 A Yankin Yamma Da Kogin Jodan
Dec 13, 2018 19:02Wani bafalasdine ya harbe yahudawan sahyoniya biyu har lahira kwana guda bayan da yahudawan suka kashe Palasdinawa biyu yan kungiyar Hamas a yankin yamma da kogin Jordan.
-
Iran: Mamayar Yankunan Palastinawa Da 'Isra'ila' Ta Yi Shi Ne Tushen Rikici A Gabas Ta Tsakiya
Dec 07, 2018 08:58Ofishin jakadancin Iran na dindindin a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana mamayar da 'Isra'ila' ta yi wa yankunan Palastinawa a matsayin tushen rikicin da ke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.
-
Kananan Yara Fiye Da 900 Ne Ake Tsare Da Su A Gidan Kurkukun H.K.Isra'ila
Nov 21, 2018 12:03Kungiyoyin kasa da kasa da suke fafatukar kare hakkin al'ummar Palasdinu sun sanar da cewa: Tun daga farkon wannan shekara zuwa yanzu kananan yara fiye da 900 ake tsare da su a gidajen kurkukun haramtacciyar kasar Isra'ila.