Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Kungiyar Fatah Ta Kirayi Taron Gaggawa Kan Batun Yarjejeniyar Karni

    Kungiyar Fatah Ta Kirayi Taron Gaggawa Kan Batun Yarjejeniyar Karni

    Jul 05, 2018 18:03

    Kungiyar Fatah karkashin jagorancin shugaban Falastinawa Mahmud Abbas, ta kirayi wani taron gaggawa domin tattauna batun yarjejeniyar karni kan Palestine.

  • Zaman Farko Domin Rahoton Take Hakkin Bil Adama A Bahrain

    Zaman Farko Domin Rahoton Take Hakkin Bil Adama A Bahrain

    Jul 04, 2018 21:20

    Kwarraru kan kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya sun fara gudanar da zama domin binciken rahoton da aka gabatar kan take hakkokin bil adama a kasar Bahrain.

  • Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Kai Farmaki Kan Yankunan Palasdinawa

    Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Kai Farmaki Kan Yankunan Palasdinawa

    Jul 03, 2018 11:57

    Sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan Palasdinawa da suke Gabar Yammacin Kogin Jordan, inda suka fuskanci maida martani daga matasan Palasdinawan yankunan.

  • Wani Matashin Bapalasdine Ya Yi Shahada A Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu

    Wani Matashin Bapalasdine Ya Yi Shahada A Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu

    Jul 02, 2018 18:58

    Sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun bude wuta kan Palasdinawa a yankin Zirin Gaza lamarin da ya janyo shahadar bapalasdine guda.

  • Shugaban Palasdinawa Ya Ki Ganawa Da Manyan Jami'an Gwamnatin Amurka.

    Shugaban Palasdinawa Ya Ki Ganawa Da Manyan Jami'an Gwamnatin Amurka.

    Jul 01, 2018 07:26

    Kamfanin dillancin Labarun Anatoli ya nakalto cewa; Shugaba Mahmud Abbas Abu Mazin ya yi watsi da gayyatar ganawa da manyan jami'an Amurka biyu

  • Hukumar Kula Da 'Yan Gudun Hijira Falasdinu, Ta MDD, Na Neman Tallafin Dala Miliyan 250

    Hukumar Kula Da 'Yan Gudun Hijira Falasdinu, Ta MDD, Na Neman Tallafin Dala Miliyan 250

    Jun 26, 2018 05:52

    Hukumar MDD dake kula da 'yan gudun hijira Falasdinawa, na neman tallafin kusan dala miliyan 250, don cike gibin kudaden da take bukata a bana.

  • Masar Ta Jaddada Bukatar Samar Da Kasar Palasdinu Mai Cin Cikakken 'Yancin Kai

    Masar Ta Jaddada Bukatar Samar Da Kasar Palasdinu Mai Cin Cikakken 'Yancin Kai

    Jun 22, 2018 06:47

    Shugaban kasar Masar ya jaddada cewa samar da kasar Palasdinu mai cikakken 'yanci kai ita ce hanyar wanzar da zaman lafiya a Palasdinu.

  • Palasdinu: Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Human Right Watch Ta Zargi HKI Da Laifukan Yaki.

    Palasdinu: Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Human Right Watch Ta Zargi HKI Da Laifukan Yaki.

    Jun 18, 2018 12:02

    Kungiyar Kare hakkin bil'adaman ta Human Right Watch ta tabbatar da cewa haramtacciyar kasar Isra'ila ta tafka laifi akan mutanen Gaza kuma wajibi ne ga kungiyoyin kasa da kasa da su taka mata birki.

  • MDD Ta Amince Da Kudirin Goyon Bayan Al'ummar Palastinu

    MDD Ta Amince Da Kudirin Goyon Bayan Al'ummar Palastinu

    Jun 14, 2018 05:48

    A ci gaba da goyon al'ummar Palastinu, manbobin MDD sun amince da wani kudiri na yin alawadai da ta'addancin da yahudawan sahayoniya ke ci gaba da yi kan al'ummar Palastinu.

  • Ayatollah Khamenei: Palastinawa Ne Kawai Za Su  Ayyana Makomar Palastinu

    Ayatollah Khamenei: Palastinawa Ne Kawai Za Su Ayyana Makomar Palastinu

    Jun 11, 2018 17:01

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana makomar Palastinu yana hannun Palastinawa ne, kuma su ne kawai za su ayyana makomar na ta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS