-
Kungiyar Fatah Ta Kirayi Taron Gaggawa Kan Batun Yarjejeniyar Karni
Jul 05, 2018 18:03Kungiyar Fatah karkashin jagorancin shugaban Falastinawa Mahmud Abbas, ta kirayi wani taron gaggawa domin tattauna batun yarjejeniyar karni kan Palestine.
-
Zaman Farko Domin Rahoton Take Hakkin Bil Adama A Bahrain
Jul 04, 2018 21:20Kwarraru kan kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya sun fara gudanar da zama domin binciken rahoton da aka gabatar kan take hakkokin bil adama a kasar Bahrain.
-
Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila Sun Kai Farmaki Kan Yankunan Palasdinawa
Jul 03, 2018 11:57Sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan Palasdinawa da suke Gabar Yammacin Kogin Jordan, inda suka fuskanci maida martani daga matasan Palasdinawan yankunan.
-
Wani Matashin Bapalasdine Ya Yi Shahada A Yankin Zirin Gaza Na Palasdinu
Jul 02, 2018 18:58Sojojin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila sun bude wuta kan Palasdinawa a yankin Zirin Gaza lamarin da ya janyo shahadar bapalasdine guda.
-
Shugaban Palasdinawa Ya Ki Ganawa Da Manyan Jami'an Gwamnatin Amurka.
Jul 01, 2018 07:26Kamfanin dillancin Labarun Anatoli ya nakalto cewa; Shugaba Mahmud Abbas Abu Mazin ya yi watsi da gayyatar ganawa da manyan jami'an Amurka biyu
-
Hukumar Kula Da 'Yan Gudun Hijira Falasdinu, Ta MDD, Na Neman Tallafin Dala Miliyan 250
Jun 26, 2018 05:52Hukumar MDD dake kula da 'yan gudun hijira Falasdinawa, na neman tallafin kusan dala miliyan 250, don cike gibin kudaden da take bukata a bana.
-
Masar Ta Jaddada Bukatar Samar Da Kasar Palasdinu Mai Cin Cikakken 'Yancin Kai
Jun 22, 2018 06:47Shugaban kasar Masar ya jaddada cewa samar da kasar Palasdinu mai cikakken 'yanci kai ita ce hanyar wanzar da zaman lafiya a Palasdinu.
-
Palasdinu: Kungiyar Kare Hakkin Bil'adama Ta Human Right Watch Ta Zargi HKI Da Laifukan Yaki.
Jun 18, 2018 12:02Kungiyar Kare hakkin bil'adaman ta Human Right Watch ta tabbatar da cewa haramtacciyar kasar Isra'ila ta tafka laifi akan mutanen Gaza kuma wajibi ne ga kungiyoyin kasa da kasa da su taka mata birki.
-
MDD Ta Amince Da Kudirin Goyon Bayan Al'ummar Palastinu
Jun 14, 2018 05:48A ci gaba da goyon al'ummar Palastinu, manbobin MDD sun amince da wani kudiri na yin alawadai da ta'addancin da yahudawan sahayoniya ke ci gaba da yi kan al'ummar Palastinu.
-
Ayatollah Khamenei: Palastinawa Ne Kawai Za Su Ayyana Makomar Palastinu
Jun 11, 2018 17:01Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana makomar Palastinu yana hannun Palastinawa ne, kuma su ne kawai za su ayyana makomar na ta.