-
Wani Abu Ya Fashe Ya Kuma Kashe Mutane 10 A Birnin Saint Pertersburg Na Kasar Rasha
Apr 03, 2017 13:52Majiyar jami'an tsaro a birnin Saint Pertersburg na kasar Rasha ta bayyana cewa mutane 10 ne suka rasa rayukansu sanadiyyar fashewar wani abu a wata tashar Metro a cikin birnin birnin.
-
Rasha : Zargin Iran Da Ayyukan Ta'addanci, Shirme Ne, Inji Lavrov
Apr 03, 2017 11:00Ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergueï Lavrov, ya yi watsi da zargin da Amurka kewa Iran kan aikata ayyukan ta'addanci da cewa batu ne marar tushe.
-
Iran: Shugaban Kasa Rauhani Ya Dawo Gida Daga Ziyarar Kasar Rasha.
Mar 29, 2017 12:15Shugaban Kasar Iran Hassan Rauhani ya dawo gida daga ziyarar da ya kai kasar Rasha.
-
Ruhani Ya Gana Da Putin Na Rasha A Moscow
Mar 28, 2017 16:21A ci gaba da ziyarar aikin da yake a birnin Moscow, shugaban kasar Iran Hassan Ruhani ya gana da takwaransa na Rasha Vladimir Putine inda suka tattauna kan batutuwa da dama da suka shafi kasashen biyu.
-
Shugaba Rauhani Ya Kammala Ziyarar Aiki A Kasar Rasha
Mar 29, 2017 05:50Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya kammala ziyarar aiki ta yini biyu da ya gudanar a kasar Rasha.
-
Shugaba Rauhani Na Iran Ya Isa Birnin Moscow Na Rasha
Mar 27, 2017 17:34Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya isa birnin Moscow na kasar Rasha a yammacin yau, a ziyarar kwanaki biyu da zai gudanar a kasar bisa gayyatar da shugaba Putin ya aike masa.
-
Rasha Ta Bukaci A Yi Bincike Kan Kisan Da Amurka Ta Yi Wa Fararen Hula A Mausel
Mar 27, 2017 17:33Gwamnatin kasar Rasha ta bukaci da a gudanar da bincike kan kisan kiyashin da jiragen yakin Amurka suka yi wa fararen hula a garin Mausel na kasar Iraki a cikin wannan mako.
-
Rasha Za Ta Horada Mayakan Kurdawa Syria
Mar 20, 2017 16:39Dakarun Kuradwa na Syria zasu samu wani horon kan aikin soja daga kasar Rasha a wata yarjejeniya da bangarorin biyu suka cimma, kamar yadda kungiyar Kurdawa ta sanar a yau Litini.
-
Rasha Ta Kirayi Jakadan "Isra'ila" A Kasar Saboda Harin Da "Isra'ilan' Ta Kai Siriya
Mar 18, 2017 11:21Kasar Rasha ta kirayi jakadan haramtacciyar kasar Isra'ila a kasar don neman karin bayani dangane da keta hurumin kasar Siriya da jiragen yakin haramtacciyar kasar suka yi da kuma kai hare-hare wasu bangarori na kasar.
-
Rasha Ta Kafa Sharadin Kyautata Alakarta Da Kasashen Yammaci
Mar 16, 2017 11:14Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta bayyana cewar matukar dai kasashen yammaci suna son kyautata alakarsu da ita, to wajibi ne su yi watsi da siyasar kiyayyar da suke nuna mata