Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Sojojin Siriya Sun Fatattakin Jiragen Yakin 'Isra'ila' Da Suka Shigo Kasar

    Sojojin Siriya Sun Fatattakin Jiragen Yakin 'Isra'ila' Da Suka Shigo Kasar

    Dec 02, 2017 08:16

    Sojojin Siriya sun harba alal akalla makamai masu linzami guda hudu kan wasu jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra'ila a lokacin da suke kokarin kai wasu hare-hare a wasu wajaje a kusa da birnin Damaskus, babban birnin kasar Siriyan.

  • Zarif : Iran Ta Shiga Siriya Ne Da Bukatar Gwamnatin Kasar

    Zarif : Iran Ta Shiga Siriya Ne Da Bukatar Gwamnatin Kasar

    Dec 01, 2017 02:53

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawad Zarif ya bayyana cewa sojojin kasar Iran sun shiga kasar Siria ne tare da bukatar gwamnatin kasar.

  • MDD:An Fara Gudanar Da Taron Geneva Karo Na Takwas

    MDD:An Fara Gudanar Da Taron Geneva Karo Na Takwas

    Nov 29, 2017 02:49

    Kakakin majalisar dinkin duniya ya sanar da fara taron Geneva karo na takwas domin magance rikicin kasar Siriya.

  • An Bukaci A Maida Yarjejeniyar Sochi Kan Rikicin Kasar Siriya Ta Zama Kudurin MDD

    An Bukaci A Maida Yarjejeniyar Sochi Kan Rikicin Kasar Siriya Ta Zama Kudurin MDD

    Nov 25, 2017 02:51

    Jakadun kasashen Iran, Rasha da kuma Turkiya sun rubuta wasika zuwa ga babban sakataren MDD da kuma shugaban kwamitin tsaro na majalisar inda suka bukaci a maida yarjejeniyar da shuwagabannin kasashen uku suka cimma a birnin Sochi na kasar Rasha kan kawo karshen rikicinkasar Siriya ta zama wani kuduri na majalisar.

  • Rasha / Siriya : Putin Ya Gana Da Assad A Sotchi

    Rasha / Siriya : Putin Ya Gana Da Assad A Sotchi

    Nov 21, 2017 07:26

    Shugaba Vladimir Putin na Rasha ya gana da takwaransa na Siriya Bashar Al Assad a birnin Sotchi da ke kudu maso gabashin Rasha.

  • Sojojin Syria Sun Kwace Tungar Daesh Na Karshe A Kan Iyaka Da Kasar Iraqi

    Sojojin Syria Sun Kwace Tungar Daesh Na Karshe A Kan Iyaka Da Kasar Iraqi

    Nov 19, 2017 15:31

    Gwamnatin kasar Syria ta bada sanarwan kwace iko da garin Bukamal tungar yan ta'adda ta Daesh a kan iyaka da kasar Iraqi a yau Lahadi

  • Rasha Ta Sake Hana Aiwatar Da Bakar Siyasar Amurka Kan Kasar Siriya A Kwamitin Tsaron MDD

    Rasha Ta Sake Hana Aiwatar Da Bakar Siyasar Amurka Kan Kasar Siriya A Kwamitin Tsaron MDD

    Nov 18, 2017 04:55

    A daidai lokacin da sojojin gwamnatin Siriya suke ci gaba da samun nasara a kan 'yan ta'adda a kasar, wasu mambobin kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya suna kokarin ganin sun maida hannun agogo baya a kasar ta Siriya.

  • An Yi Gargadi Kan Hatsarin Komawar 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kasashen Arewacin Afrika

    An Yi Gargadi Kan Hatsarin Komawar 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish Kasashen Arewacin Afrika

    Nov 16, 2017 14:06

    Ministocin harkokin wajen kasashen Aljeriya, Masar da Tunusiya sun yi gargadi kan hatsarin komawar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish kasashensu da suke nahiyar arewacin Afrika.

  • Basshar Asad: Manufar Tada Rikici Shi ne Hana Syria Ta Ci Gaba.

    Basshar Asad: Manufar Tada Rikici Shi ne Hana Syria Ta Ci Gaba.

    Nov 15, 2017 03:04

    Shugaban na Syria da ya bayyana haka ne a wani jawabi da ya gabatar a wurin taron karawa juna sani dangane da hanyoyin kalubalnatar kawancen Amurka da Sahayoniya da kasashe masu mulkin mulukiya, sannan kuma da kare gwagwarmayar al'ummar Palasdinu.

  • Kasashen Larabawa Sun Kashe $130b Wajen Rusa Kasashen Siriya, Yemen Da Libiya

    Kasashen Larabawa Sun Kashe $130b Wajen Rusa Kasashen Siriya, Yemen Da Libiya

    Nov 12, 2017 14:42

    Firayi ministan kasar Aljeriya, Ahmed Ouyahia, ya bayyana cewar wasu kasashen larabawa sun kasashe zunzurutun kudaden da suka kai Dala Biliya 130 da nufin ruguza kasashen Siriya, Libiya da Yemen.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS